< Ufunuo 3 >

1 Khusuhwa uvamupelela unghwa mu salidi simba: 'Amemenyu ngha ula uvei ibateilile imepo lekhela khumo incha Nguluve ni nondwe lekhela khumo.” Neikhi manyile khila eikhyuvombile. Avanu vikhukhunghinia ukhuta uleimwumivu humbe u-fwile.
“Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar Sardisu rubuta: ' Wadannan ne kalmomin wanda yake rike da ruhohi bakwai na Allah da taurari bakwai. “Na san abin da ka aikata. Ka yi suna cewa kana raye amma kai mattacce ne.
2 Sisimukha uvei miho vweidulusye panghala anghasinghiile, pu leino nghaleipipi ukhufwa, pakhuva saneinchiwene imbombo nchakho ukhuta nchinonghelanile pamiho ngha Nguluve.
Ka farka ka karfafa abin da ya rage amma ya kusan mutuwa, domin ban sami ayyukanka cikakku a gaban Allahna ba.
3 Pu leino kumbuheincha nchila unchvwa upile nukhupuleikha. Unchikonge. Mukhupela uvuvivi, puleino ungave savusisimukha nukhuva miho pu une nikhiwincha ndu munu undyasi, pu sukhalumanye akhavalelo ukhuyakhiva nikhwincha pa lyulve.
Domin haka sai ka tuna, da abubuwan da ka karba kuma kaji. Ka yi biyayya da su, ka kuma tuba. Amma idan baka farka ba, zan zo maka kamar barawo, kuma ba zaka farga da sa'ar da zan zo gaba da kai ba.
4 Pu leino khulei matavwa madebe ngha vanu ava mu Salidi vavo savalaminche eimyenda nghyovo vuvinghendangha paninie nune vuvafwalile eimyenda eimivalafu swe, pakhuva vanonghile.
Amma akwai sunayen mutane kadan a Sardisu wadanda basu kazantar da tufafinsu ba. Za su yi tafiya tare da ni sanye da fararen tufafi domin sun cancanta.
5 Ula uvei iva nduti punikhei kungangha eilitavwa lya mwene pavulongolo pa Daada vango, na pavasuhwa.
Wanda ya yi nasara za a sanya mashi fararen tufafi, kuma ba zan taba share sunansa ba daga Littafin Rai, kuma zan fadi sunansa a gaban Ubana, da kuma gaban mala'ikunsa.
6 Uvei angave alei ni mbulukhutu apuleikhanghe eilimenyu eilei, eiyu u mepo ikhungheivula eimipelela.”
Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu ke fadawa ikilisiyoyi.”'”
7 Khusuhwa uvamupelela unghwa mu Filidefia simba: Amamenyu ngha ula ungholofu nuvwayeilweli, uvei alei neikhedeinduleilo khya Davitei, pu usikhuli u yunge uva khudeindula. Lola pupaleindyango udeindule neikhupile pu asikhuli unyakhudeinda.
Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar cikin Filadelfiya rubuta: kalmomin wanda yake maitsarki ne kuma mai gaskiya - yana rike da mabudin Dauda, yana budewa babu mai rufewa, kuma inda ya rufe ba mai budewa.
8 Neilumanyile ulei nangho amakha madebe, pu eilimenyu lyango uleiveikhile munumbula yakho.
Na san abin da ka aikata. Duba, na sa budaddiyar kofa a gabanka wanda ba mai iya rufewa. Na san kana da karamin karfi, duk da haka ka yi biyayya da maganata kuma baka yi musun sunana ba.
9 Lola! Punikhukhupa avange avandu lundamano lwa setano, vala aviita avene va Yuta humbe sava Yuta, pu vikhuvasyova avanu, lola vuyanikhuvumeileincha ukhuta vinchanghe pakhusona pamalunde nghakho. Puyavikhulumanya ukhuta niakhunghanile.
Duba! Wadanda ke na majami'ar Shaidan, wadanda suke cewa su Yahudawa ne; amma maimakon haka karya suke yi. Zan sa su zo su rusuna a kafafunka, kuma za su san cewa ina kaunarka.
10 Ulwakhuva ulibiite eilimenyu lyango, nuvukifu pakhwiyumeileincha mulimenyu. Pu na yune nikhukhu lolelangha nukhukhyuvateila pa seikhei unghwa khungheliwa
Tun da ka jure cikin hakuri ka kiyaye dokoki na, ni ma zan kiyaye ka daga sa'a ta gwaji da zata sauko kan dukan duniya, domin a gwada mazauna duniya.
11 pakhuva nghukhwincha pakheilunga khyoni, khukhuva nghela vala vooni vavo valei mukheilunga.
Ina zuwa da sauri. Ka rike abin da kake da shi kamkam domin kada wani ya dauke maka rawani.
12 Ula uvei iva induti punikhupe langha ukhuta avenchanghe mbanda va nyumba imbalanche eiya Nguluve, pusalahuma khunji lusikhu. Punikhu leisimba eilitavwa lya Nguluve vango, eilitavwa lya vunvhenge vwa Nguluve vango, “Uvunchenge uvwa (Yerusalemu umpya, uvunchenge uvukhwikha pasi ukhuhuma khulyanya kihwa Nguluve vango), neilitavwa lyango eilipya.
Zan sa wanda ya yi nasara ya zama ginshiki a haikalin Allahna, kuma ba zai taba fita daga cikin sa ba. Zan rubuta sunan Allahna a kansa, sunan birnin Allahna (sabuwar Urushalima, mai saukowa daga sama daga wurin Allahna), da kuma sabon sunana.
13 Ula uvei alei nimbulukhutu aleipuleikhe eilimenyu eilei eilyu u mepo ukhungheivula eimipelela.'
Bari wanda yake da kunne ya ji abin da Ruhu ke gayawa ikilisiyoyi.”
14 “Khu suhwa uva mupelela unghulei khu Leokadia simba: 'Amamenyu ngha mwene nghango Amina, vuvule uvei vakhuhuveilivwa hange intangeili ungholofu, umbaha nuvulongonchi vwa fyoni ifipeliwe nu Nguluve.
“Zuwa ga mala'ikan ikilisiyar da ke Lawudikiya rubuta: 'Wadannan sune kalmomin Amin, madogara da mai shaidar gaskiya, mai mulki bisa hallittar Allah.
15 Neinchimanyile imbombo nchakho ukhuta uve saleinchinchimu hange suleipyufu, pu yale yiva huba uve nchinchimu avyo uve pyufu!
Na san abin da ka aikata, ba ka sanyi ko zafi. Naso ko da kana sanyi ko zafi!
16 Leino ulwakhuva uve uvufukhefu uleifukhefu na vuvunchinchimu uleinchinchimu pusunonghile palyune leino punikhukhubeha mundomo nghwango unghu.
Amma saboda kai tsaka-tsaka ne - ba zafi ba sanyi - na kusa tofar da kai daga bakina.
17 Ulwakhuva vwiita, “Une neileikavi, neileineikhyuma khyukhingi pasanileinuvufumbwe vwa khunonghwa kheininie.” Pu leino sulumanyile ukhuta uve ulei nghanchu fincho yuve vusanghania, nulei nghanchu sawilola ubofwile amiho uleivubwinda.
Domin ka ce, “Ni mai arziki ne, na mallaki kadarori da yawa, ba na bukatar komai.” Amma ba ka sani ba kana cike da takaici ne, abin tausayi, matalauci, makaho kuma tsirara kake.
18 Punikhukhutanga amasangho unghule khulyune ulutalama ulunonchivwe nu mwoto ukhuta puve ikavi, unya myenda eimivalafu einghing'alang'adeikha ukhuta pufwale yuve, pu lekhe ukhuvonia isoni incha vubwinda vwakho, ni mono incha khubakhala mu miho nghakho pu lolanghe.
Saurari shawara ta: Ka sayi zinariya a wuri na wadda aka goge da wuta domin ka zama mai arziki, domin ka suturta kanka da fararen tufafi masu kyalli domin kada ka nuna kunyar tsiraicin ka, da mai domin ka shafa wa idanunka ka sami gani.
19 Voni uvunivanghanile une nikhuvataneila nukhuvamanyisya, nukhuvavunga. Puleino unghimbange nukhupela inongwa.
Ina horar da duk wanda nake kauna, ina kuma koya masu yadda za su yi rayuwa. Saboda haka, ka himmatu ka tuba.
20 Lola niemile pandyango ni hodencha. Ula uvei ipuleikha eilimenyu lyango vunihodeincha puangave ideindula undyango. Punikhwingeila khumwene nu khulya pninie numwene, navope paninie nune.
Duba, ina tsaye a bakin kofa ina kwankwasawa. Idan wani ya ji muryata ya bude kofar, zan shigo cikin gidansa, in ci tare da shi, shi kuma tare da ni.
21 Ula uvei iva ndutu paligoha vei ula nikhupinchangha uvutama uvwa khutama paninie nune pakheinyalwangula, nduvu une neikhava nduti puneitamile paninie nu Daada vango pa kheinyalwanghula khya mwene.
Wanda ya ci nasara, zan bashi dama ya zauna tare da ni bisa kursiyina, kamar yadda nima na ci nasara kuma na zauna da Ubana a kan kursiyinsa.
22 Ula uvei alei nimbulukhutu apuleikhanghe khila eikhyu u mepo ikhungheivula eimipalela.”
Bari wanda yake da kunne ya saurari abin da Ruhu yake fadawa wa ikilisiyoyi.”

< Ufunuo 3 >