< Malekha 3 >
1 Vwu ingile mu sinagogi muvile nu munu unyakhevokho khelema.
Wani lokaci, da ya sāke shiga majami’a, sai ga wani mutum mai shanyayyen hannu.
2 Pwu avange avanu vavovalekhonkongelela pa wipi ukhulola inave yikhopokha elinchuva lya Sabato pwu vang'ege.
Waɗansu daga cikin mutane suna neman dalilin zargin Yesu, sai suka zuba masa ido, su ga ko zai warkar da shi a ranar Asabbaci.
3 u Yiisu akhambula unyakhevokho khelema, “Ema paagatinagati pa lulundamano ulu.”
Yesu ya ce wa mutumin mai shanyayyen hannun, “Tashi ka tsaya a gaban kowa.”
4 Pwu akhavavola avanu, “Lunonu ukhuvomba elinonu palinchuva lya Sabato ama ukhovomba gago sagalweli; ukhupokhe uvwumi, ama ukhubunda?” Avene vakhanchiga mie.
Sai Yesu ya tambaye su ya ce, “Me ya kamata a yi bisa ga doka, a ranar Asabbaci, a aikata alheri, ko a aikata mugunta, a ceci rai, ko a yi kisa?” Amma suka yi shiru.
5 Hulyoyo akhavavola, avile nulususuvalo ulwakhuva vavile ni numbula ng'afu, pwu akhambula umunu ola, “Golosya ekhevokho khyaho.”
Sai ya kalle su da fushi, don taurin zuciyarsu ya ɓata masa rai sosai. Sai ya ce wa mutumin, “Miƙo hannunka.” Sai ya miƙa, hannunsa kuwa ya koma lafiyayye.
6 Akhakhegolosya pwu u Yiisu akhampokha ekhevokho khyamwene. Avapitavwe vakhakhuma khunji vakhasongane na vatwa valonde anjela eya khubuda.
Sai Farisiyawa suka fita, suka fara ƙulla shawara da mutanen Hiridus yadda za su kashe Yesu.
7 Pwu u Yiisu, na vakongi va mwene, vakhaluta khu nyanja, ululundamano lwa vanu avakhomile khu Galileya avange khu va Yuta.
Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.
8 Avange ukhukhuma khu Yerusalemu khu Idumaya khovolongolo eya Yolodani khuwipi ne Tiro ne Sidoni, lulundamano uluvakha, vwulupulikhe imbombo inchoikhonchivomba, vakhincha khumwene.
Mutane da yawa daga Yahudiya, da Urushalima, da Edom, da kuma yankunan da suke ƙetaren Urdun, da kewayen Taya, da Sidon suka zo wurinsa, don sun ji dukan abubuwan da yake yi.
9 Pwu akhavavola avakongi va mwene ukhutesania uvwato uvwudebe ukhuta ululundamano vasite ukhuntinga.
Saboda taron, sai ya ce wa almajiransa su shirya masa ƙaramin jirgin ruwa, don kada mutane su matse shi.
10 Ulwakhuva avapokhile vingi, khela munu uveale nu khungatanchawa ale nuvwunogwe amwabasye.
Gama ya warkar da mutane da yawa, masu cututtuka suka yi ta ƙoƙarin zuwa gaba, don su taɓa shi.
11 Mwoni imepo imbivi upunchambwene, walekhugwa pasi nu khulela, valekhune hova, “Uve ule mwana va Nguluve.”
Duk sa’ad da mugayen ruhohi suka gan shi, sai fāɗi a gabansa, su ɗaga murya, su ce, “Kai Ɗan Allah ne.”
12 Pwu alekhuvavola vasite ukhuvomba amanyikhihe.
Amma yakan tsawata musu, kada su shaida ko wane ne shi.
13 Akhalota khu kyamba, akhavelanga vavo avanogilwe, vakhaluta khumwene.
Yesu ya hau gefen wani dutse, ya kira waɗanda yake so, suka kuma zo wurinsa.
14 Akhavakhala kumi na vaveli (akhavatambula vasukhiwa),
Ya naɗa sha biyu, ya kira su manzanni don su kasance tare da shi, domin kuma yă aike su yin wa’azi,
15 vave paninie nu mwene avasukhage khulumbelela, Vave na akga khuhencha imepo.
don kuma su sami ikon fitar da aljanu.
16 Pwu akhavakhala kumi na vaveli: Simioni, uveampile elitawa lya Peteli,
Ga sha biyun da ya naɗa. Siman (wanda ya ba shi suna Bitrus);
17 Yakobo unswambe Zebedayo, nu Yohani ulukholo va Yakobo, aveapevilwe elitawa lya Bonagesi, avo vale vana va Ngurumo,
Yaƙub ɗan Zebedi da kuma ɗan’uwansa Yohanna (ga waɗannan kuwa ya sa musu suna Buwarnajis, wato, “’ya’yan tsawa”);
18 Nu Ndeleya, Filipo, Batholomayo, Mathayo, Tomaso, Yakobo unswambe Alfayo, Thadayo, Simioni Mkananayo,
Andarawus, Filibus, Bartolomeyu, Mattiyu, Toma, Yaƙub ɗan Alfayus, Taddayus, Siman wanda ake kira Zilot,
19 Nu Yuta Iskariote, yoywa alamwambuncha.
da kuma Yahuda Iskariyot, wanda ya bashe Yesu.
20 Pwu akhaluta khukaya, nu lulundamano lwa vanu vakhincha paninie, vakhalemwa na khuhulya unkate.
Sai Yesu ya shiga wani gida, taro kuma ya sāke haɗuwa, har shi da almajiransa ma ba su sami damar cin abinci ba.
21 Avakhekholo kya mwene vuvapolikhe elimenyu elyo, vakhaluta khu khomwibata, vakhata, “Ikhwalukha.”
Da’yan’uwansa suka sami wannan labari, sai suka tafi don su dawo da shi, suna cewa, “Ai, ya haukace.”
22 Avasimbi vavovainchile ukhuhuma khu Yerusalemu vakhata, “Alenimepo incha Beelzebuli, “Nu, “Umbakha va mepo ikhencha imepo.”
Malaman dokokin da suka zo daga Urushalima suka ce, “Ai, yana da Be’elzebub! Da ikon sarkin aljanu yake fitar da aljanu.”
23 Yiisu akhavelanga khumwene nu khunchova navo khu fikhwani, “Ndakhehi u Setano ikhung'encha u Setano?
Sai Yesu ya kira su, ya yi musu magana da misalai ya ce, “Yaya Shaiɗan zai fitar da Shaiɗan?
24 Ingaveuvwutwa vungalekhehane uvwutwa uvwa savokheme.
In mulki yana gāba da kansa, wannan mulki ba zai tsaya ba.
25 Ingave uvwunchenge vungalekhehane uvivunchenge uvwa savokheme.
In gida yana gāba da kansa, wannan gida ba zai tsaya ba.
26 Ingave u Setano iva nekhemendu yoywa, sakheme, pwu iva afikhe khuvwusililo vwa mwene.
In kuwa Shaiɗan yana gāba da kansa, ya kuma rabu biyu, ba zai tsaya ba, ƙarshensa ya zo ke nan.
27 Ulwakhuva asipale uvealeyomo yoywa iwesya ukhwingila mbunchenge uvwa munu unyamakha nu khuhencha ifinu fya mwene khetampinya unyamakha tasi, pwu ilandamaninga ifilimbunchenge.
Tabbatacce, ba mai shiga gidan mai ƙarfi yă kwashe dukiyarsa, sai bayan ya daure mai ƙarfin, sa’an nan zai iya yin fashin gidansa.
28 Elweli nihovavola, imbivi nchoni incha vana va vanu yanchisyeleheliwa, paninie na ukhudakhela inchovonchova,
Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.
29 Yeyoni uveyakheva ikhodokha umepo umbalanche sahasyekheliwe, pwu iva ntula nongwa amanchuva goni.” (aiōn , aiōnios )
Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.” (aiōn , aiōnios )
30 Yiisu alenchovile ele ulwakhuva valekhunchova ukhuta, “Ale ni mepo imbivi.”
Ya faɗi haka domin suna cewa, “Yana da mugun ruhu.”
31 Kisha mama yake na ndugu zake walikuja na kusimama nje. Wakamtuma mtu, kumwita.
Sai mahaifiyar Yesu tare da’yan’uwansa suka iso. Suna tsaye a waje, sai suka aiki wani ciki yă kira shi.
32 Ululundamano lalwa lwatamile pawipi nu mwene vakhambola, “Ujyuva vakho na valokhololwo vale hanji, vikhoholonda uve.”
Taron yana zaune kewaye da shi, sai suka ce masa, “Mahaifiyarka da’yan’uwanka suna waje, suna nemanka.”
33 Akhavanda akhata, “Ujyuva vango na avalokholo vango?”
Ya yi tambaya ya ce, “Su wane ne mahaifiyata, da’yan’uwana?”
34 Akhavalola vava vatamile nu kunchungula akhata, “Lola, ava vuvajyuva na valokholo lwango!
Sai ya dubi waɗanda suke zaune kewaye da shi ya ce, “Ga mahaifiyata da’yan’uwana!
35 Yeyone uveivomba ulugano lwa Nguluve, u munu uywa velokholo lwango, nu ng'ancha vango, nu jyuva vango.”
Duk wanda yake aikata nufin Allah, shi ne ɗan’uwana, da’yar’uwata, da kuma mahaifiyata.”