< Malekha 15 >
1 Vakhalava vukilo avavahava vate khenchii vakhaganila pu paninie na vagogolo na vasimbi neli balasa lionieya vagogolo vakhang'udula u Yesu vakha ng'ulikha khwa Pilati. UPilati akhambuncha uve veve khuludeva (Ntwa) vava Yahudi?”
Da sassafe, sai manyan firistoci suka hadu da dattawa da manyan malamai, da majalisa suka daure Yesu, suka sa shi gaba suka mika shi ga Bilatus.
2 “Akhata akhanchova, “Uveveve unchovile lulo.”
Bilatus ya tambaye shi, kaine sarkin Yahudawa? ya amsa ya ce “haka ka ce”
3 Avavaha va vate khenchii vakhanchova inongwa nchuu nyingi khwa Yesu.
Sai manyan firistochi suka kawo zargi iri iri a kan Yesu.
4 Upilati akhambuncha kha, “Vilii savunchova? khenu sawilona vuvikhukhu sitaka ni nongwa nchuunyingi?
Bilatus ya sake tambayarsa, ba ka da abin cewa? ka lura da yawan zargi da ake yi maka.
5 UYesu sakhanchova pu uPilati akhanswiga.
Amma Yesu baya sake yi masa magana ba. wannan ya ba shi mamaki.
6 Ee khawaida pa luhekhelo vavikhudeinchulila ukugwa yumo, ukugwa uviadovile.
A lokacin idi, Bilatus ya kan sakar masu da dan bursuna wanda jama'a suka bukaci a saka,
7 Pu valipo avavivi mulumandena vabudi avavale mugati mukhutumikhela inongwa ncha vene. Pu alipo umunu yumo viibaraba badala ya mwene.
A cikin gidan yari, in da aka tsare wadansu yan tawaye, da masu kisan kai, akwai wani mai kisan kai, ana ce da shi Barrabbas.
8 Uvumati wa vanu vukheinchakhwa Pilati, nukhudova avombe nduvu avombile khusana.
Sai Jama'a suka zo wurin Bilatus ya yi masu kamar yadda ya saba yi.
9 UPilati akhajibu khavile, “Nukhuta mwinogwe neidindulile neifumgulile Untwa vava Yahudi?”
Bilatus ya amsa masu ya ce, kuna so in sakar maku sarkin Yahudawa?
10 Pakhuva alumanyile ukhuta lioyo lya vatekhenchii avavaha vakha mwibata u Yesu nukhugega khuumwene.
Yayi wannan domin ya sani cewa Firistoci sun bada shi ne domin suna kishin sa,
11 Pu avava vavatekhenchelii vakhanchoochela khuvanu ukhu yuleega khuu savuti eimbaha adinduliwe u Baraba umwene asigale.
Sai Firistochi suka zuga jama'a, sai suka yi kuwwa suna cewa, a sakar masu Barrabbas amaimakon Yesu.
12 U Pilati akhajibu khavili akhata, “Neivombe kheikhii khu Ntwa vavayahudi?
Bilatus ya sake yi masu tambaya “Yaya zan yi da Sarkin Yahudawa?”
13 Vakha yuleege, “Asulusiwe!”
sai suka amsa da kuwwa” a “giciye shi!”
14 U Pilati akhata, “Avombile mbombo nyikhei imbivii?” Pu vakhendelela ukhu yulega sana “Asulusiwe (abuduwe).”
Bilatus ya ce masu menene laifinsa sai suka kara ihu, “a giciye shi.”
15 U Pilati vuunogwa ukhuvali sesya uvumati, wa vanu akha olindulela u Baraba. Akhantova u Yesu nei michapi akhangu mya abuchiwe (Asuhubule).
Bilatus don yana son ya farantawa jama'a zuciya sai ya sakar masu da Barrabbas sai ya yi wa Yesu bulala, sannan ya mika shi a giciye shi.
16 Usikhali akhandongoncha mugati mulivuva (lila lila eilya mukambi) vaei vunganinche pu paninie ava sikhali.
Sojoji suka kai shi cikin kagara, suka tara rundunan soja,
17 Vakha fyalincha u Yesu eimienda gwa sambalawe, va khahona eikheili kya vuntwa vakha fyalincha.
Suka sa masa tufafin shulaiya suka nada masa rawanin kaya,
18 Vakhatengula ukhubedamwa nukhuta, “Ugonile vintwa vava yahudi!”
Suna masa kirari na ba'a suna cewa, “A gaida sarkin Yahudawa!”
19 Vakhantova khuntwe nelilanji nukhubehela amati. Vakhafungama khuvulongolo ukhudwada.
Sai suka buge shi a kai da kulki suka kuma tofa masa yau a fuska, suka kuma durkusa suna yi masa sujadar ba'a.
20 Vuvamalile ukhubedanwa vakhafula ei kanjo ya mwene, ei ya sambalawe nukhufyalincha emienda gwaa mwene, yakhang'uumya khunji nukhuluta khukhubuda.
Bayan sun gama yi masa ba'a sai suka cire masa tufafin shunnaiya, sai suka maida masa tasa tufafinsa, sai suka fitar dashi don su giciye shi.
21 Vakhandasimisya ugenda njila ukhuntanga uvialutaga khuujini ahumile khukhialo uvialilangiwaga Simoni Mkirene (Ubabaye usikanda rufo); vakhandasimisya ukhugega eikhi damilihani kya Yesu.
Suna cikin tafiya sai suka hadu da wani, mai suna Saminu Bakairawani (wato uban Alizanda da Rufus); suka tillasta shi ya dauki gijiyen Yesu.
22 Avasikhali vakha gega u Yesu aponu apapi khuei langiwa Goligota (eimana ya yene eikhee nchege kya ntwe).
Sojojin suka kawo Yesu wurin da ake kira Golgota (wato kokon kai)
23 Vakhampa eimunu eimikali eigee vahanjinuee ne manemane, akha bela ukhunywa.
Suka bashi ruwan inabi hade da mur, amma ya ki ya sha.
24 Vakhantovelela vakhagavana emienda gwa mwene, vakhatova nee kula veni usikhali umbaha akhave.
Sai suka giciye shi, suka kuma raba tufafinsa suka kuma jefa kuri'a domin kowanne soja ya sami rabonsa.
25 Yale ndei sau idatu vukhilo upuvatovelelaga.
A sa'a ta uku aka giciye shi.
26 Vikha vikha khuntule eikhei bavo eikhe vasimbile inongwa umbaha (untwa vava yahudi).”
Sai aka rubuta alamar zargi da take cewa “Ga Sarkin Yahudawa”
27 Vanto velile paninie navaliasi vavile, uyunge eikhivokho kyandwo uyunge eikhei vokho kya hegei.
Suka kuma giciye shi tare da wadansu yan fashi guda biyu.
28 Pu elimenyu likhatimila ulyu lyanchovile.
Daya a hannun damansa daya a hannun hagunsa. Domin a cika abinda nassi ya fada.
29 Vala avava gendaga vakhadukha nukhuta, ehee uvivudenya eetembile nukhunchenga isikhu idatu,
suke wucewa suna zaginsa suna kada kai suna cewa, “Aha! kai da zaka rushe haikali ka kuma gina shi cikin kwana uku,
30 Eepokheyuve wikhee pasi uhege pa kheedanilihani!”
ka ceci kanka mana, ka sauka daga giciye!”
31 Vivule vule na vavaha va vatekhenche va khabedanwa paninie navasimbi nukhuta, “Akhapokhile avange eilemwa ukhwei pokha yoywa.
Haka ma manyan firistoci da malamai, suka yi masa ba'a suna cewa “Ya ceci wadansu amma bai iya ceci kansa ba”
32 UKristi untwa vavaislaeli, eekha pasi lino uhega pa khida milihanwe navala avava oveleliwe paninie vope vakha bedanwa.
Bari Almasihu Sarkin Yahudawa ya sauka daga giciye. Domin mu gaskata shi, sai wadanda aka giciye shi tare dasu, suma suka yi masa ba'a.
33 Vuyefikhe esaa fifa eihisi yei khincha pakianya pakhilunga kyoni mpakha pa saa tisa.
sa'a ta shida zuwa sa'a ta tara, duhu ya rufe ko'ina,
34 Usikhe gwa saa tisa, u Yesu akhaywega eisavuti eemba, “Eli, Eli, lama saba katani?” Nguluve vango, Nguluve vango, kheekhii undekhile?”
A sa'a ta tara, Yesu ya tada murya da karfi ya ce Eloi, Eloi lamathsabathani?” Ma'ana Ya Allahna Ya Allahna, me ya sa ka yashe ni?”
35 Pu vala avava emile vuvapulikhe vakhata, “Lola, ikhimuilanga u Eliya.”
Wasu daga cikin na tsaye, da suka ji shi, sai suka ce, “Duba, yana kiran Iliya.”
36 Umunu yumo akhanyila, akhadincha eisikhii musiponji akhavekha mulilanji akhampa anyule. Umunu yumo akhata indekhetulole ndii khuuincha u Eliya khukhuu mwisya pasi.”
Sai wani ya hanzarta, ya dauki soso ya tsoma a ruwan inabi mai tsami, ya soka agora ya mika masa don yasha. Mutumin yace bari mu gani ko Iliya zai zo ya saukar da shi.
37 Pu u Yesu akhalila khu savuti embaha akhafya.
Sai Yesu yayi kuka da babban murya da karfi sannan ya rasu.
38 Pu eelipasia lya tembile leikha banchukha ifipande fivili ukhuhuma khukianya mpakha pasi.
Sai labulen haikalin ya rabu kashi biyu daga sama har kasa.
39 Umwembi yumo uviaemile alikhuluta khwa Yesu, vu alole vuifyandalula akhata luleli umunu uyu akhale mwana va Nguluve.”
Sa'adda da jarumin sojan da ke tsaye yana fuskantar Yesu ya ga yadda ya mutum, Sai ya ce “hakika, wannan mutum Dan Allah ne.”
40 Valipo avadala avavalolaga khuvutali pagati pavene alipo Umaliamu (umama va Yakobo ununave va Yose), nu Salome.
Akwai kuma mata wadanda ke dubawa daga nesa. Daga cikinsu akwai Maryamu Magadala, da Maryamu( Uwar Yakubu da Yusufu) da Salome.
41 Ukhii uguvale khu Galilaya vakongile nukhu mbombela navadala avange vingi vakongine nave ukhu fikhakhu Yerusalemu.
Wadannan matan sune suka bishi sa'adda da yake Galilee suna yi masa hidima. Da wadansu mata da yawa suka zo Urushalima tare da shi.
42 Vuyefikhe lyakheimihe ulwakhuva yale sikhu ya khuu yandala ukhugalalukha,
Da maraice an shiga shirye shirye domin kashe gari asabbaci ce.
43 UYosefu vakhu Almathaya akhincha pala ale mbombi valibalasa uveidwadewa umunu uviugulela uludeva lwa Nguluve. Namakha akhalula khwa Pilati, khudova umbili gwa Yesu.
Sai Yusufu daga garin Arimatiya ya zo, mutumin kirki, mai girma kuma dan majalisar dattawa, mai sauraron mulkin Allah, da gaba gadi ya tafi wurin Bilatus ya bukaci a bashi jikin Yesu.
44 UPilati akhaswiga ukhuta u Yesu afyuile; akhamwe langa u ofisa akhambuncha ingave Yesu afyile.
Bilatus ya yi mamakin mutuwar Yesu cikin lokaci kadan, sai ya kira jarumin ya tabbattar koYesu ya mutu.
45 Vu apatile eihabari ukhuta u Yesu afyile, akhanchuhusu u Yusufu ukhutola umbile gwa Yesu.
Bayan ya tabbattar daga wurin jarumin soja cewa Yesu ya mutu, sai ya bada jikin ga Yusufu.
46 UYosefu agulile umweenda akhamwisya ukhuhuma pa kheidamilihani akhabina mumwenda nukhumbeikha mulipumba.
Yusufu ya sayo likafani. ya saukar da shi daga giciye, ya kawo likafanin nan ya lulube jikin Yesu dashi. Ya kai shi kabarin da aka sassaka da dutse, wadda ya shirya shi domin kansa. Ya kawo dutse ya rufe bakin kabarin da shi.
47 Umaliamu Magdalene nu Maliamu umamaye Yose vakhalola upuvasielile u Yesu.
Maryamu Magadaliya da Maryamu Uwar Yusufu sun ga wurin da aka yi jana'izar Yesu.