< 1 Petro 5 >

1 Nikhu vadova mwi va gogolo yumwe muli paninwe nufle, une ne gogo njinyo ni ne tangile va tabu ya Yesu Klisite, uvi mwale ndulunda mano lwa ludeva ulu khiva luvonekha.
Ina yiwa dattawan da ke cikinku gargadi, ni da nike dan'uwanku dattijo, mashaidin shan wuyar Almasihu, ni kuma mai samun rabo ne daga cikin daukakar daza a bayyana.
2 Leno nikhuvapa amakha mwe vagogolo mdemage ili puga lya daadaa ili li paninwe numwe mulelolage pakhuva munogiwa mwiko khu njila ya khunogwa indalama ncha vuvivi. Ila mule gane.
Saboda haka na gargade ku dattawa, kuyi kiwon garken Allah dake tare da ku. Ku kula da su, ba a kan dole ba, amma domin kuna son yin haka, bisa ga yin Allah. Ku kula da su, ba don cin ribar banza ba amma sabo da yardar rai.
3 Msile ukhuvikha uvu vaha pakyanya pa vanu avalipasi pavololeli wenyo. Mve khi hwani palipuga.
Kada ku zama kamar masu iko akan mutanen dake hannunku, amma ku zama abin koyi ga garken.
4 Pala undoleli umbaha vuivonekha, mukhupila uludi gulilo lwa vutwa uvusawisita yaga. uvunonu wayene.
Sa'adda za a bayyana Sarkin Makiyaya zaku karbi rawanin da darajarsa bata dushewa.
5 Vi vulevule na yumwe mwiva mwe vadebe, mvinchage vadekhedekhe khu vavaha vinyo. Mwivoni mfuale uvudekhedekhe nukhutangana yumwe kwa yumwe, pa khuva u daadaa ibela avanya matingo, ikhuvapa ulusayo avadekhedekhe.
Hakannan, ku kuma samari kuyi biyayya ga dattawa. Dukanku kuyi damara da tawali'u, kuna bauta wa juna, domin Allah ya na tsayayya da mai girman kai, amma yana yiwa masu tawali'u alheri.
6 Lino mve vadekhedekhe muve pasi pa khivokho kya daadaa ikhi nyamakha avinule khukhasikhe.
Saboda haka ku kaskantar da kanku karkashin hannuwan Allah mai iko duka domin ya daukaka ku a madaidecin lokaci.
7 Muvikhe ifadhaa pakianya pamwene, pakhuva ukhuva sagila.
Ku jibga masa duk taraddadin zuciyarku, domin yana kula da ku.
8 Mve nuluhala mvekyoli, pakhuva unta vangwe usetano, nde dima ikuluma, ihegelela ilonda umunu va khulala tula.
Ku natsu, ku zauna a fadake. Magabcinku, ibilis, kamar zaki mai ruri yana zazzagawa, yana neman wanda zai cinye.
9 Mulime mve vunge nu mwene. Mve na makha mlwidikho lwinyo. Mungalumanye ukhuta avalukolo lwinyo avali mkilongavagendile muma vungundago.
Ku yi tsayayyiyar gaba da shi. Ku yi karfi cikin bangaskiyarku. Ku sani fa abokan tarayyarku da suke cikin duniya suna jimrewa da shan wuyan nan irin taku.
10 Vavile vavungiale musikhe udebe uNguluve unyakhisa kyoni, uviavilangile pa vutwa wa sikhu choni mugati mwa Klisite, ukhuvagolosya ikhuvanocha nukhuvapa amakha. (aiōnios g166)
Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios g166)
11 Uludeva luve numwene sikhu nchoni. Amina. (aiōn g165)
Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
12 Nikhumwimikha usilwano ulukolo lwango ugolofu ni khuvasimbila umwe padebe ukhu gendela khu mwene. Nikhuvapa amakha, nichova ukhuta aganisimbile ga lusayo na ga lweli. Ya daadaa mwiime mgati mlwene.
Na amince da Sila amintaccen dan'uwa ne, kuma na rubuto maku a takaice ta hannunsa. Ina yi maku gargadi ina kuma shaida maku cewa abin da na rubuto alherin Allah ne na hakika. Ku kafu a cikinsa.
13 Avidekhi avali khu Babeli, vavo vavahalilwe paninwe numwe vikhu vaponinwa nu malekha umwana vango, ikhuvaponwa.
Ita matar da ta ke a Babila zababbiya tare da ku, ta na gaisheku, da Markus, dana, yana gaisheku.
14 Mpona nwage khila munu nuluchibano lwa lugano ulwidikho luve khuli umwe umuli mgati wa mwa Klisite.
Ku gai da juna da sumbar kauna. Salama ta tabbata a gare ku dukanku da ke cikin Almasihu.

< 1 Petro 5 >