< Bharumi 11 >
1 Mbe enaika, Angu Nyamuanga abhalemele abhanu bhae? Na katyali uli. Kwo kubha anye one nili Mwisilaeli, wo lwibhulo Lwa Ibhulaimu, wo luganda lwa Benyamini.
Sai na ce, Allah ya ki mutanensa ne? Ba zai taba yiwuwa ba. Domin ni ma ba-Isra'ile ne, na zuriyar Ibrahim, a kabilar Bilyaminu.
2 Nyamuanga hatabhalemele abhanu bhae, abho amenyele okwambila kubhwambilo. Angu mutakumenya elyandiko elyaika chinuki okulubhana na Eliya, lwa kutyo amukomelesishe Nyamuanga ingulu ya Israel?
Allah bai ki mutanen sa da ya ke da rigyasaninsu ba. Ko kun san abin da nassi ya ce game da Iliya, yadda ya kai karar Isra'ila a gaban Allah?
3 “Latabhugenyi, bhabheta abhalagi bhao, nawe bhona bhafumya ebhigabhwilo bhyao. Anye omwene -ela nanye nasanga, nabho abhayeja obhuwanga bhwani.”
Ya ce, ''Ubangiji, sun kashe annabawanka, sun rushe alfarwanka kuma, Ni kadai ne na rage, ga shi suna neman su kashe ni.''
4 Mbe nawe lisubhyo lya Nyamuanga elyaikaki kwawe? “Nibhikile ingulu yani abhanu bhiubhi musanju bhanu bhatakumubhumila bhiju Bhaali.”
Amma wacce amsa ce Allah ya ba shi? Ya ce, ''Ina da mutane dubu bakwai da na kebe don kaina, da ba su taba rusuna wa Ba'al ba.''
5 Nolwo kutyo, omwanya gunu ogwa woli one bhalio bhanu bhasagile kunsonga yo kusola mu chigongo.
Ban da haka ma, ban da haka ma a wannan lokacin akwai sauran zabe na alheri.
6 Mbe nawe jikabha mu chigongo, atali lindi mu bhikolwa. kubhindi echigongo chitakubha lindi chigongo.
Amma tun da ta wurin alheri ne, ba ga ayyuka ba. In ba haka ba, alheri ba zai zama alheri ba kenan.
7 Mbe nichinuki woli? Echinu chinu Israeli aliga naiiga, atachibhwene, nawe abhasolwa bhachibhwene, na abhandi bhayanilwe bhusito.
Sai kuma me? Abin da Isra'ila ke nema, ba su samu ba, amma zababbun sun same shi, saura kuma sun taurare.
8 Ni lwa kutyo jandikilwe: “Nyamuanga abhayae mwoyo gwo bhugunie, ameso koleleki bhasige okulola, na Matwi koleleki bhasige okungwa, kukinga lelo linu.”
Kamar yadda yake a rubuce, ''Allah ya ba su ruhun rashin fahimta, ga idanu amma ba za su gani ba, ga kunnuwa amma ba za su ji ba, har zuwa wannan rana.''
9 No mwene Daudi kaika, “Musige jimeja jebhwe na jibhe waya, mitego, kwibhala lwo kwikujula, no kusubhya olusima ingulu yebhwe.
Dauda kuma ya ce, ''bari teburinsu ya zama taru, da tarko, ya zama dutsen tuntube da abin ramako a gare su.
10 Siga ameso gebhwe gatelweko echisunte koleleki bhasigo olola. Nubhenamye emigongo jebhwe Kata.”
Bari idanunsu ya duhunta domin kada su gani; bayansu kuma a duke kullum.''
11 Mbe woli enaika, “Angu, bhekujuye kukingila okugwa?” Jasiga kubha kutyo kajanende. Amwi nejo, kwo kuigwa kwebhwe, omwelulo gwabhakingiye abhanyamaanga, koleleki abhene bhejule lifuwa.
Na ce, ''sun yi tuntube domin su fadi ne?'' Kada abu kamar haka ya faru. A maimakon haka, juyawa baya da suka yi ya sa, ceto ya zo ga Al'ummai, domin ya sa su kishi.
12 Mbe woli kukabha kuli kuigwa kwebhwe ni bhunibhi bhwe Chalo, na alabha okufwilwamo kwebhwe kwa kutyo-ela ni bhunibhi bhwa Maanga, ni bhwafuki kukila kukumila kwebhwe?
Idan yanzu juyawa baya da sun yi ya zama arziki ga duniya, rashin su kuma arziki ga Al'ummai, yaya kwatancin girmansa zai kasance in sun zo ga kammala?
13 Mbe woli enaika nemwe abhanu bha Maanga. Kulwo kubha nabhee Intumwa ku bhanu bha Maanga agandi, enikuisha mukufulubhenda kwani.
Yanzu ina magana da ku ku da ke Al'ummai. Tunda yake ni ne manzo ga Al'ummai, ina kuma fahariya cikin hidimata.
14 Amwi enichula nimbajisha lifuwa bhanu bhali mubhili gumwi nanye. Amwi echibhakisha abhandi bhebhwe.
Yana yiwuwa in sa ''yan'uwa na kishi, domin mu ceci wadansu su.
15 Kulwo kubha alabha okulemwa kwebhwe ni mekilishanyo ge Chalo, okulamilwa kwebhwe okubha atiki nakabhee obhuanga okusoka mu bhafuye?
Idan kinsu ya kawo sulhuntawa ga duniya, Karbarsu kuma zata zama yaya? Zata zama rai ne daga mutuwa.
16 Alabha amatwasho go Kwamba ni bhikilo, nikwo kutyo bhili kwo bhafu bhwa jisyanu. Alabha emisi ni libhikilo, amatabhi one nikwo kutiyo.
'ya'yan farko sunan haka ma kakkabensu yake, Idan saiwar itace na nan, haka ma rassan za su zama.
17 Mbe nawe alabha agandi amatabhi gakatemwa, kuti awe, nawe litabhi lye mwila elyo musheka, linu lwayambilwe agati yebhwe, na nilisangila amwi nabho mu misi jo bhunibhi bhwo musheka,
Amma idan an karye wasu daga cikin rassan, idan ku rassan zaitun na ainihi ne, da aka samu daga cinkinsu, kuma idan kuna da gado tare da su, acikin saiwar itacen zaitun din.
18 wasiga kwikuya ingulu ya matabhi. Nawe alabha owikuya, atali awe unu ousakila emisi, nawe emisi ejikusakila awe.
Kada ku yi fahariya a kan rassan. Amma idan kuka yi fahariya to ba ku bane masu karfafa saiwar amma saiwar ce ke karfafa ku.
19 Mbe nawe owaika, “amatabhi gatemelwe koleleki niyambwe kwi Sina.
Kana iya cewa, ''An karye rassan domin a same ni a ciki.''
20 Ejo ni ja chimali. Kunsonga yo kulema okwikilisha kwebhwe bhatemelwe, mbe nawe awe wemeleguyu ulumile koto kunsonga ye likilisha lyao. Wasiga okwiganilisha muno omwene -ela, nawe ubhaye.
Wannan gaskiya ne! Saboda rashin bangaskiyarsu ne ya sa aka karye su daga rassan, amma ku tsaya da karfi acikin bangaskiyarku. Kada ku dauki kanku fiye da yadda ya kamata, amma ku ji tsoro.
21 Kulwo kubha akabha Nyamuanga atagasigile amatabhi go bhusimuka, atakusasila awe one.
Domin idan Allah bai bar ainihin rassan ba, to ba zai bar ku ba.
22 Mbe, nulole, ebhikolwa bhye kisi no bhululu bhwa Nyamuanga. kwi bhala limwi, obhululu bhunu bhwejile ingulu ya Bhayaudi bhanu bhaguye. Nawe kulubhala lundi, obhwekisi bhwa Nyamuanga bhwejile ingulu yao, nawe ukekomesha mu bhwekisi bhwae. Ukatasikana neJo awe one ulilemelelwa Kula.
Ku duba yadda irin ayyuka masu tsananni na Allah. Ta daya hannun kuma, tsanannin kan zoa kan Yahudawa wadanda suka fadi. Har 'ila yau jinkai Allah ya zo maku, idan kun cigaba cikin alherinsa baza a sare ku ba. Amma in kun ki za a sare ku.
23 Alabha bhene one bhakalema okugendelela mu bhunyantekilisha bhwebhwe, abhayambwa lindi. Kulwo kubha Nyamuanga ali no bhutulo bhwo kubhayamba lindi.
Hakanan, idan ba su ci gaba cikin rashin bangaskiyarsu ba, za a maida su cikin itacen. Domin Allah zai iya sake maida su.
24 Kulwo kubha alabha emwe mwatemelwe anja ya bhinu bhuli bhusimuka bhwo musheka gwe mwila no bhutasikene bhwo bhusimuka mwayambilwe ku musheka gunu guli gwe kisi, atali kwiya kafu muno abhayaudi bhanu, bhali lwa matabhi go bhusimuka bhanu abhatula okuyambwa lindi mu masheka gebhwe abhene?
Idan an yanke ka daga itacen zaitun da ke na jeji, har ya yiwu an hada ka cikin itacen zaitun na ainihi, yaya kuma wadannan Yahudawa wadanda sune ainihin rassan, da za'a maido cikin zaitun da ke na ainihi?
25 Kulwo kubha bhaili nitakwenda musige okumenya, okulubhana na imbisike inu ati mwasiga okubha no bhumenyi mu okwiganilisha kwemwe abhene. Imbisike inu ni ati obhukomee bhusokele mu Israeli, kukinga mu kukumila kwa Maanga galijila.
Yan'uwa, ba na so ku kasance cikin duhu a game da wannan asirin, domin kada ku zama da hikima cikin tunaninku. Wannan asirin shine cewa wannan taurarewa ta faru a Isra'ila, har sai da Al'ummai suka shigo ciki.
26 Kwibhyo Israeli bhone abhwelulwa, kutyo jandikilwe.”Okusoka Sayuni Kaja omwelusi Kabhumenya obhujabhi okusoka ku yakobo.
Ta haka dukan Isra'ila za su tsira, kamar yadda yake a rubuce: ''Daga cikin Sihiyona mai Kubutarwa zai fito; Zai kawar da kazanta daga cikin Yakubu.
27 Na linu elibha elagano lyani amwi nabho, omwanya ogwo nakabhisosheo ebhibhibhi bhyebhwe.”
Wannan zai zama alkawarina da su, sa'adda na kawar da zunubansu.''
28 Ku lubhala oumwi okulubhana no misango no bhwana, abhabhabhiililwa ku Songa yemwe. Kwo lubhala lundi okulubhana no bhwausi bhwa Nyamuanga, abhene ku Songa ya bhajanji.
A wani bangaren kuma game da bishara, su makiya ne amamadinku, ta wani fannin kuma bisa ga zabin Allah su kaunattatu ne saboda ubanni.
29 Kwo kubha ebhiyanwa no kubhilikilwa kwa Nyamuanga bhutakuyinduka.
Domin baye-baye da kiran Allah basa canzawa.
30 Kwo kubha kubhwambilo emwe mwaliga muli bhanyamusi bha Nyamuanga, nawe oli mwachilamila echigongo ku Songa yokunyamula kwebhwe.
Domin ku ma da ba ku yin biyayya ga Allah, amma yanzu kun sami jinkai saboda rashin biyayyarsu.
31 Kwa injila eye yo, Oli Abhayaundi bhanu bhanyamuye. Nawe okumala kwendao ni bha ati okulubhana no kubhasasila bhanu muli na mabhando emwe abhatula one okulamila echigongo.
Ta wannan hanyar dai, wadannan Yahudawan sun zama marasa biyayya. Sakamakon haka shine ta wurin jinkan da aka nuna maku, suma su samu jikai yanzu.
32 Kulwo kubha Nyamuanga abhabhoyele abhanu bhone mu bhunyamusi koleleki atule okubhasasila bhone. (eleēsē )
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē )
33 Lwa kutyo bhili bhikulu kubhunibhi no bhumenyi no bhwengeso bhwa Nyamuanga! jitakumenyelwa jindamu jae, na jinjila jae jitakumenyekana!
Ina misalin zurfin wadata da kuma hikima da sani na Allah! Hukunce-hukuncensa sun fi gaban a bincika, hanyoyinsa kuma sun fi gaban ganewa!
34 “Kwibhyo niga unu kaimenya injila ya Latabhugenyi? Amwi niga unu aliga ali mulwaji wae?
Don wanene ya san tunanin Ubangiji? Wanene kuma ya zama mai bashi shawara?
35 Amwi niga unu atangatile okumuyana echinu Nyamuanga, koleleki aliywe lindi?
Ko kuma, wanene ya fara ba Allah wani abu, domin a biya shi?''
36 “Ku lwebhyo okusoka kumwene, na kunjila yae na kumwene, ebhinu bhyona bhilo abhilabhile kumwene libhwe kusho kajanende. Amina. (aiōn )
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )