< Luka 23 >
1 Elikofyanya lyona nilimelegulu, nibhamusila imbele ya Pilato.
Sai duk taron suka tashi, suka kawo Yesu gaban Bilatus.
2 Nibhamba okumukumila, nibhaikati, “Chamusanga omunu unu nayabhya liyanga lyeswe, naganya chisige okusosha likoti ku Kaisali, naikati, omwene niwe Kristo, Omukama.”
Suka fara saransa, cewa “Mun same wannan mutum yana ruda kasarmu, ya haramta a ba Kaisar haraji, yana kuma cewa shi da kansa ne Almasihu, sarki.”
3 Pilato namubhusha, naikati,”Angu Nawe Omukama wa Bhayaudi?”Na Yesu nasubhya naikati,”Awe Nawe owaika kutyo”.
Bilatus ya tambaye shi, cewa “Shin kaine Sarkin Yahudawa?” Sai Yesu ya amsa masa ya ce, “Haka ka ce.”
4 Pilato namubhwila omugabhisi mukulu nebhise bhya bhanu ati,”Nitakulola chikayo kumunu unu”.
Sai Bilatus ya ce wa manyan firistocin da taro mai yawa, “Ban samu ko laifi daya game da wannan mutumin ba.”
5 Nawe abhene nibhesigombela, nibhaikati, “Kayoganya abhanu, neigisha mubhuyudi Yona, okwambila Galilaya na Woli alyanu.”
Amma suka yi ta cewa, “Yana ta da hankalin mutane da koyarwa a dukan Yahudiya, ya fara daga Galili har zuwa ga wannan wuri.”
6 Pilato ejile ongwa ago, nabhusilisha labha omunu oyo ni wa Galilaya?
Sa'adda Bilatus ya ji wannan, sai ya tambaya ko mutumin daga Galiline.
7 Ejile amenya kutyo aliga ali mubhukama bhwa Helode, namusila Yesu ku Helode, okubha omwene aliga ali Yelusalemu munsiku ejo.
Sa'adda ya gane cewa yana karkashin mulkin Hirudus, sai ya tura Yesu wurin Hirudus, wanda shi da kansa yana Urushalima a wadannan kwanakin.
8 Helode ejile amulola Yesu, akondelewe muno kulwokubha endaga okumulola nsiku nyamfu. Ongwaga jinkuma jae endaga okulola echilugusho nolo chimwi nchikolwa nage.
Sa'adda Hirudus ya ga Yesu, sai ya cika da farin ciki sosai, saboda ya so ganinsa tunda dadewa. Tun can ya ji game da shi sai ya yi begen ganin wadansu al'ajibai da zai yi.
9 Helode namubhusha Yesu magambo mamfu, nawe Yesu atamubhusishe chinu chona chona.
Hirudus ya tambaye Yesu cikin kalmomi masu yawa, amma Yesu bai amsa masa da komai ba.
10 Abhagabhisi bhakulu amwi na bhandiki nibhemelegulu kwo bhujaja nibhamusitaka
Sai manyan firistoci da marubuta suka tsaya, suna ta yi masa zargi mai zafi.
11 Helode amwi na bhasilikale bhae, bhamufumile no kumujimya, nibhamugwata echifwalo bhya kisi, nibhamala nibhamusila a Yesu ku Pilato.
Hirudus da sojojinsa suka zarge shi, suka kuma yi masa ba'a, suka sa masa tufafi masu kyau, sa'annan ya sake aika Yesu zuwa wurin Bilatus.
12 Helode na Pilato nibhabha bhasani kwambila olwo (kulwokubha bhaliga bhasokene).
Sai Hirudus da Bilatus suka zama abokai a wannan rana (da ma su abokai gaba ne).
13 Pilato nabhabhilikila abhagabhisi abhakulu na bhatungi ne bhise bhya bhanu,
Bilatus ya kira manyan firistoci tare da masu mulki da kuma taron jama'ar,
14 Nabhabhwila ati,”Mwandetela omunu unu kabhatangasha abhanu bhakole ebhijabhi, Lola, najomubhusha imbele yemwe, ntalola chikayo ingulu yo munu unu ingulu ya jinu omumusitakila.
sai ya ce masu, “Kun kawo mani wannan mutum kamar wanda yake jagorar mutane ga munanan ayyuka, ku kuma gani, Ni, na tuhume shi a gabanku, ban sami ko kuskure daya daga mutumin nan game da abinda ku ke zarginsa da shi ba.
15 Uli, nolo Helode, kulwokubha amusubhya kwiswe, Lola gutalio musango gunu akolele gunu gwiile okwitwa.
Babu, ko Hirudus ma, ya sake komar mana da shi, kun gani, babu wani abu wanda ya yi da ya cancanci mutuwa,
16 Kulwejo enimubhuma nimala nimutatilila.
saboda haka zan yi masa horo sa'annan in sake shi.”
17 (Woli, kwiile Pilato okumutatilila omubhohywa umwi kumwanya gwa lusiku lukulu olwabhayaudi).
[Ya zama dole Bilatus ya sakar wa Yahudawa wani daurarre guda daya lokacin idin.]
18 Nawe bhona nibhasekana, nibhaikati,”Musosheo oyo, nuchigulile Balaba!”
Amma dukansu suka yi ihu tare, cewa, “A tafi da wannan mutumin, sai a sako mana Barabbas!”
19 Balaba aliga ali munu unu abhoelwe kwo kukaya mumusi no kwita.
Barabbas mutum ne wanda aka sa a cikin kurkuku saboda wani tada hankali a cikin birni da kuma kisankai.
20 Pilato Nabhabhwila lindi, nenda okumutatilila Yesu.
Bilatus ya sake yi masu magana, yana so ya saki Yesu.
21 Nawe abhene nibhayogana nibhaikati, “Mumubhambe, mumubhambe.”
Amma suka yi ihu, cewa, “A giciye shi, a giciye shi.”
22 Nabhabhusha ku lwakasatu,”omunu unu akolele chikayoki? Ntabhona chikayo chinu chiile okufwa kwaye. Kulwejo nikamala okumubhuma enimutatila.”
Sai ya sake ce masu sau na uku, “Don me, wace magunta wannan mutum ya yi? Ban sami wani abu da ya isa sanadin mutuwa game da shi ba. Saboda haka bayan na hore shi, zan sake shi.”
23 Nawe abhene nibhakomela kwo bhulaka bhwa ingulu, nibhenda abhambhwe. Nobhulaka bhwebhwe nibhukola Pilato nekilisha.
Amma suka nace da murya mai karfi, suna so a giciye shi, sai muryarsu ta rinjayi Bilatus.
24 Kulwejo Pilato nabhakolela kutyo bhendaga.
Sai Bilatus ya yarda ya yi masu bisa ga abin da suke so.
25 Namutatila unu bhendaga unu abhoelwe kwo kusamba no kwita. Nawe namusosha Yesu kwe lyenda lyebhwe.
Ya sako masu wanda suka tambaya ya ba su wanda aka sa a kurkuku domin tada hankali da kuma kisankai. Amma ya ba da Yesu bisa nufinsu.
26 Bhejile bhakamusila, nibhamugwata munu umwi unu atogwaga Simoni wa Ukilene, nasoka muchalo, nibhamusila omusalabha abhatule, namulubhaga Yesu.
Da suka tafi da shi, sai suka kama wani mai suna siman Bakurane, yana zuwa daga karkara, sai suka daura masa giciyen ya dauka, yana biye da Yesu.
27 Ebhise bhya bhanu bhamfu, na bhagasi bhanu bhajubhaga nokulila ingulu yae, bhaliga nibhamulubha.
Babban taron jama'a, da na mata da suke makoki da kuka dominsa, suna binsa.
28 Nawe nabhekebhukila, Yesu Nabhabhwila ati,”Bhaalakaji bha Yelusalemu, musige kundilila anye, mwililile emwe abhene na ingulu ya bhana bhemwe.
Amma da ya juya wurinsu, Yesu yace, “Yan matan Urushalima, kada ku yi kuka domina, amma ku yi kuka domin kanku da 'ya'yanku.
29 Lola, jinsiku ejija bhalyaikati,”Bhana libhando bhanu bhatebhuye na mabhele ganu gatanenishe.
Gama ku gani, kwanaki suna zuwa da za su ce, 'Albarka ta tabbata ga bakararru da wadanda basu taba haihuwa ba da kuma wadanda ba a taba shan mamansu ba.'
30 Niwo bhalyamba okubhwila ebhima,'Chigwile, ne bhisaka,'Muchifundikile.
Sa'annan za su fara ce wa duwatsu, 'Ku fado bisanmu,' da tuddai ma, 'Ku rufe mu.'
31 Kulwokubha bhakakola emisango ejo kwiti libhisi, ejibhakutiki kwiti elyumu?”
Gama idan sun yi wadannan abubuwan lokacin da itace yana danye, me zai faru sa'adda ya bushe?”
32 Abhalume abhandi, bhakayi bhabhili, bhasililwe amwi nage koleleki bhetwe.
Aka kai wadansu mutum biyu masu laifi, domin a kashe shi tare da su.
33 Bhejile bhakinga Anu katogwa Fuvu la kichwa, niwo nibhamubhuma amwi na bhakayi, oumwi mukubhoko kwe bhulyo no oundi mukubhoko kwe bhumosi.
Sa'adda suka zo wurin da a ke kira kwalluwa, nan suka giciye shi da barayin, daya daga hannun damansa dayan kuma daga hannun hagu.
34 Yesu naikati,”Rata, ubhasasile, kulwokubha bhatakumenya chinu abhakola.”Nibhagabhana emyenda jae kwa jikula.
Yesu yace, “Uba, ka yafe masu, gama basu san abin da suke yi ba.” Sai suka jefa kuri'a, suka rarraba tufafinsa.
35 Bhanu bhaliga bhemeleguyu nibhalola abhatangasha nibhamujimya, nibhaikati,”Abhakisishe abhandi. Woli ikisha omwene, labha uli Kristo wa Nyamuanga, omwaulwa.”
Mutane sun tsaya suna kallo sa'annan masu mulki suna ta yin masa ba'a, cewa, “Ya ceci wadansu. Bari ya ceci kansa, idan shine Almasihu na Allah, zababben nan.”
36 Abhasilikale bhona bhamugaile, bhamufogelee omwene nibhamuyana isiki,
Sojojin ma suka yi masa dariya, suna zuwa wurinsa, suna mika masa ruwan tsami,
37 nibhaikati,”Labha awe uli Mukama wa Bhayaudi ikisha awe omwene”
suna cewa, “Idan kai Sarkin Yahudawa ne, ceci kanka.”
38 Yaliga chilio echibhalikisho ingulu yae inu yaliga yandikilwe “UNU NIWE OMUKAMA WA BHAYAUDI.”
Akwai wata alama bisansa, “Wannan shine Sarkin Yahudawa.”
39 Oumwi was bhakayi unu abhambilwe amufumile naikati, “Awe utali Kiristo? ikisha awe neswe”
Daya daga cikin barayi wanda aka giciye, ya zage shi, cewa, “Ba kai ne Almasihu ba? Ka ceci kanka da mu.”
40 Nawe oundi uliya nasubhya, namugonya naikati, “Awe utamubhaya Nyamuanga, awona uli mundamu eyoeyo?
Amma dayan ya amsa, ya tsauta masa cewa, “Ba ka tsoron Allah, da yake shari'arka daya ne da nasa?
41 Eswe chilio anu kwe chimali, kulwokubha eswe echibhona chinu chiile kulwebhikolwa bhyeswe. Nawe omunu unu atakolele chibhibhi.”
Mu kam an yi ma na daidai, gama mun samu bisa ga abin da muka yi. Amma wannan mutum bai yi wani abu mara kyau ba.”
42 Ongesishe, “Yesu, unyichuke anu ulengila mubhukama bhwao.”
Sai ya kara, “Yesu, ka tuna da ni sa'adda ka shiga mulkinka.”
43 Yes namubhwila ati, “Ikilisha enikubhwila ati, lelo linu oubha nanye Mupaladiso.”
Yesu ya ce masa, “Gaskiya ina ce maka, yau za ka kasance tare da ni a firdausi.”
44 Awo jaliga nijifogela saa sita mumwisi, echisute nichijula ingulu ye chalo okukinga saa tisa,
Anan nan a wajen sa'a na shida, sai duhu ya mamaye kasar duka har zuwa sa'a na tara
45 Obhwelu bhwa lisubha bhasimile. Ndiya lipaziya lya muyekalu niligabhanyika katikati okwambila ingulu.
sa'adda rana ya fadi. Sai labulen haikalin ya rabu a tsakiya zuwa kasa.
46 Nalila kwo bhulaka bhunene, Yesu naikati, “Rata mumabhoko gao natamo omwoyo gwani,”ejile amala okwaikago, nafwa.
Da kuka da murya mai karfi, Yesu yace, “Uba, na mika Ruhu na a hannunka.” Bayan da ya fadi wannan, sai ya mutu.
47 Awo omukulu wabhasilikale ejile alola ganu gakolekene namukuya Nyamuanga naikati, “Chimali unu sanga ali munu mulengelesi.”
Sa'adda jarumin ya ga abin da ya faru, ya daukaka Allah, cewa, “Lallai wannan mutumin mai adalci ne.”
48 Anu ebhise bhya bhanu bhejile amwi okulola bhejile okulola jinu gakolekene, bhasubhileyo nibhebhuma kubhifubha bhyebhwe.
Sa'adda dukan taro mai yawa wadanda suka zo tare domin su shaida da idanunsu suka ga abubuwan da suka faru, suka koma suna bugan kirjinsu.
49 Nawe abhasani bhae, na bhagasi bhanu bhamulubhile okusoka Galilaya, bhemeleguyu kula nibhalolaga emisango ejo.
Amma duk idon sani, da kuma matan da suka bi shi tun daga Galili, suka tsaya daga nesa, suna duban wadannan abubuwa.
50 Lola, aligalio omunu unu atogwaga Yusufu, unu aliga umwi wa libhalaja, munu wakisi na mulengelesi,
Ga shi kuwa, wani mutum mai suna Yusufu, shi dan majalisa ne, nagari ne kuma mutum mai adalci ne
51 (aliga atekilishanyishe bhulamusi bhwebhwe ne bhikolwa bhyebhwe), okusoka Alimathaya, omusi gwe Chiyaudi, unu aliga nalindilila obhukama bhwa Nyamuanga.
(bai yarda da shawarar da kuma abin da suka aikata ba), daga Arimatiya a kasar Yahudiya, wanda yake jiran mulkin Allah.
52 Omunu unu, amufogelee Pilato, namusabhwa amuyane omubhili gwa Yesu.
Wannan mutum, ya sami Bilatus, ya tambaya a bashi jikin Yesu.
53 Amutelemusishe, na guta mwisanda, naguta mumfwa inu yaliga isimbilwe kwibhui, munu aliga achali kusikwamo munu.
Ya saukar da shi kasa, sai ya nade shi cikin likafani na linin mai kyau, ya kwantar da shi cikin kabari da aka sassaka shi daga dutse, inda ba a taba binne wani ba.
54 Lwaliga luli lusiku lwo kwilabha, na Isabhato niilila.
Ranar kuwa, ranar shiri ce, Asabaci kuma ta kusato.
55 Abhagasi, bhanu ejile nabho Yesu okusoka Galilaya, nibhamala nibhaja, nibhalola imfwa na kutyo mubhili gwae gwamamibhwe.
Matan da suka taho da shi tun daga Galili, suka biyo baya, su ga kabarin da inda aka ajiye shi.
56 Nibhasubha nibhamba okwilabha ebhinu ebhilange na mafuta amalange. Mbeya olusiku lwa isabhato nibhaumula okulubhana nebhilagilo.
Suka koma, sai suka shirya kayan kamshi da mai. Suka kuma huta a ranar Asabaci bisa ga doka.