< Luka 11 >
1 Akatungu kamwi Yesu aliga nasabhwa, oumwi wa abheigisibhwa bhaye namubhwila ati, “Lata Bhugenyi nuchiigishe okusabhwa lwakutyo Yoana eigisishe abheigisibhwa bhaye.”
Wani lokaci, Yesu yana yin addu'a a wani wuri, sai daya daga cikin almajiransa yace da shi, “Ubangiji, ka koya mana yin addu'a kamar yadda Yahaya ya koya wa almajiransa.”
2 Yesu nabhabhwila, Mukabha nimusabhwa, mwaike, “Lata, Lisina lyao likusibhwe. Obhukama bhwa bhuje.
Yesu ya ce ma su, “Sa'anda ku ke yin addu'a ku ce, 'Uba a tsarkake sunanka. Mulkin ka ya zo.
3 Uchiyane ebhilyo bhyeswe ebhya bhuli lunaku.
Ka ba mu abin da za mu ci a kowacce rana.
4 Uchisasile obhunyamuke bhweswe, lwakutyo eswe ona echisasila bhona bhanu abhachiyabhila. Waisiga okuchisindika chikaga mumasakwa.”
Gafarta mana zunubanmu, kamar yadda muke gafarta ma wadanda suke mana laifi. Kada ka kai mu cikin jaraba.'”
5 Yesu nabhabhwila ati, “Niga kwimwe oyo ali no omusani, namujako ingeta, namubhwila, 'musani nuunsakile emikate esatu.
Yesu ya ce masu, “Wanene a cikinku idan yana da aboki, za ya je wurinsa da tsakar dare ya ce masa, ''Aboki, ka ba ni rancen dunkulen gurasa guda uku,
6 Kulwokubha omusani wani akinga olyanu okusoka lugendo, kanye nitanachakumulisha.'
da ya ke wani abokina ya iso yanzu daga tafiya, kuma ba ni da abin da zan ba shi ya ci,'
7 Mbe kaunu ali munyumba namusubhya ati, siga kunyasha, negaye omulyango, anye na abhana bhani chamamile kubhulili. Nitakutula kwimuka nokukuyana emikate.
Sai wanda yake ciki, ya amsa, ya ce, 'Kada ka dame ni. Na riga na rufe kofa ta, kuma ni da yarana mun riga mun kwanta. Ba zan iya tashi in ba ka gurasa ba.'
8 Mbe enibhabhwila ati nolwo akabhula okwimuka akuyane emikate awe omusani waye, kulwokubha ousinyilisha okumukononela utananswalo, kemuka nakuyana ebhibhala bhyafu ebhye emikate okwinganya na kutyo wamusabhilwe.
Na fada maku, ko da bai tashi ya ba ka gurasar ba, a matsayin abokinsa, ba ka ji kunya ba, ka nace da rokonsa, za ya tashi ya ba ka dukan yawan gurasar da kake bukata.
9 Mbe anyone enibhabhwila ati, “Musabhwe, omuja okubhona, mulonde omuja okubhona, mukonone kumulyango omuja okwigulilwa.
Ni kuma ina ce maku, ku roka za a ba ku; ku nema za ku samu; ku kwankwasa za a bude maku.
10 Kulwokubha bhuli munu unu kasabhwa kayanwa, na unu kalonda kabhona, na unu kakonona, abhamwigulila omulyango.
Domin dukan wanda yake roko ya na karba; dukan wanda ya ke nema kuma yana samu; kuma wanda yake kwankwasawa, za a bude masa.
11 Ali omwibhusi wa kutiki agati yemwe, unu omwana waye kasabhwa inswi ko omwene namuyana namuyana injoka?
Wanne uba ne a cikinku, idan dansa ya tambaye shi kifi, zai ba shi maciji a maimakon kifi?
12 Amo nasabhwa liuli ko omwene namuyana inge?
Ko kuwa idan ya tambaye shi kwai, za ya ba shi kunama?
13 Kulwejo kalabha emwe munyamukile no omumenya okuyana abhana bhemwe ebhiyanwa bhekisi, mbe Esomwana wemwe wa mulwire atabhakila okubha kasosha Mwoyo Mweru kubhanu abhamusabhwa?”
To, da yake ku da kuke masu mugunta kun san ku ba 'yanyan ku abu mai kyau. Yaya fa ga Ubanku wanda yake cikin sama, za ya ba da Ruhu Mai Tsarki ga wadanda suka roke shi?”
14 Namala Yesu nagonya lisambwa linu lyaliga litakuloma kumunu, lyejile lyamusokako omunu oyo nabhona obhutulo bhwo okuloma. Abhanu ni bhalugula muno.
Wani lokaci, Yesu yana fitar da wani beben aljani. Sa'adda aljanin ya fita, sai mutumin da yake bebe ya yi magana. Sai taron mutanen suka yi mamaki!
15 Nawe abhanu bhandi nibhaika ati unu kabhilimya amasambwa kwa Belejebhuli, likulu lya amasambwa.
Amma, wadansu daga cikin mutanen suka ce, “Da ikon Ba'alzabuba sarkin aljanu ne yake fitar da aljanu.”
16 Abhandi nibhamulegeja nibhenda abholeshe echimenyegesho okuoka mulwire.
Wadansu suka gwada shi, suka nemi ya nuna masu wata alama daga sama.
17 Nawe Yesu namenya ameganilisho gebhwe nabhabhwila ati, “Obhukama bhunu obhwitaganyisha obhwene obhunyalambuka na inyumba inu eitagana eigwa.
Amma Yesu da yake ya san tunaninsu, ya ce da su, “Dukan mulkin da ya rabu biyu, gaba da kansa, ya rushe kenan, kuma idan gida ya rabu biyu, gaba da kansa za ya fadi.
18 Labha Shetani akabha wokutagana tagana, obhukama bhwaye obhwimelegulu kutiki? Kulwokubha omwaika ati enibhilimya amasambwa kulwa Belejebhuli.
Idan Shaidan ya rabu biyu gaba da kansa, ta yaya mulkinsa zai iya tsayawa? Gama kun ce ina fitar da aljanu ta wurin Ba'alzabuba.
19 Labha enigasoshako kulwa Belejebhuli, abhejanyu abhagabhilimya kwa njila ya kutiki? Kulwa injuno eyo, abhaja okubhalamula.
Idan ni na fitar da aljanu ta wurin Ba'alzabuba, ta wurin wa wadanda suke bin ku suke fitar da aljanu? Saboda haka, su ne zasu zama masu yi maku shari'a.
20 Nawe labha enibhilimya amasambwa kwa amanaga ga Nyamuanga, mbe obhukama bhwa Nyamuanga bhwabhakingileko.
Amma idan daga wurin Allah na ke fitar da aljanu, to, ya zama ke nan mulkin Allah ya zo wurinku.
21 Omunu wamanaga ali nechigwato akalinda inyumba yaye, ebhinu bhaye ebhibha bhikobhele.
Idan mutum mai karfi, mai kayan fada ya tsare gidansa, kayansa za su tsira.
22 Nawe akengililwa no omunu wa amanaga amukilile, owamanaga kamusakula ebhigwato bhaye, namala nagega ebhinu bhaye bhona.
Amma idan wani mutum wanda ya fi shi karfi ya zo ya ci nasara a kansa, zai dauke kayan fadan daga wurin mutumin, kuma ya kwashe kayansa.
23 Mbe unu ataliamwi nanye oyo chitasikene, na unu atakusolosha amwi anye kanyalambula.
Wanda ba ya tare da ni, gaba da ni ya ke yi, kuma wanda ba ya tattarawa tare da ni, watsarwa yake yi.
24 Lisambwa libhibhi likasoka kumunu, eligenda okulonda ao gatali manji koleleki lifung'ame. Likabhulwanowokuja, elyaika ati, 'Enisubha eyo nasokele.
Idan kazamin ruhu ya fita daga cikin mutum, ya kan bi ta wurin busassun wurare yana neman wurin da zai huta. Idan bai samu ba sai ya ce, 'Bari in koma gidana inda na baro.
25 Likasubha, nilisanga inyumba ikukumbilwe na okondele.
Sa'adda ya dawo, ya tarar an share gidan, an kuma gyara shi tsaf.
26 Kulwejo eligenda okulonda amasambwa agandi musanju amabhibhi muno okukila elyene niligaleta gaje okwikala omwo. Mbe akekaliye ko omunu oyo akabha kabhibhi muno kukila kutyo aliga ali kubhwambilo.”
Sai ya je ya dauko wadansu aljanu guda bakwai wadanda su ka fi shi mugunta, su zo su zauna a wurin. Sai karshen mutumin nan ya fi farkonsa muni.”
27 Mbe nijibha kutya aliga achaika emisango ejo, omugasi umwi asosishe obhulaka bhulela agati ya liijo naika ati, “Inda inu yakwibhuye na amabhele ganu wanenele gana libando.”
Ya zama, lokacin da ya ke fadin wadannan abubuwa, wata mace ta tada muryarta a cikin taron mutanen ta ce da shi, “Mai albarka ne cikin da ya haife ka, da maman da ka sha.”
28 Nawe omwene nasubhya ati, “Bhanu bhali na amabhando ni bhanu abhongwa nonokugwata omusango gwa Nyamuanga.”
Sai shi kuma ya ce, “Masu albarka ne wadanda suke jin maganar Allah suke yin biyayya da ita.”
29 Lyejile liijo lya abhanu lyekofyanya nokwiyongesha, Yesu namba okwaika ati, “Olwibhulo lunu nilunyamuke. Olulonda echimenyegesho, na chitalio echimenyegesho chinu bhaliyabhwa lindi tali chilya echa Yona.
Lokacin da mutane suke kara taruwa, sai ya fara cewa, “Wannan tsara, muguwar tsara ce. Ta na neman alama, Ko da yake ba wata alamar da za a bata sai irin ta Yunusa.
30 Kunsonga lwakutyo Yona abhee chimenyegesho kubha Ninawi, nikwo no Omwana wa Adamu alibha chimenyegesho ku lwibhulo lunu.
Domin kamar yadda Yunusa ya zama alama ga mutanen Neneba, haka kuma Dan Mutum za ya zama alama ga wannan tsara.
31 Olunaku lwa indamu Omugole wa mumalimbe alimelegulu no olwibhulo lunu nalulamula (nalutemela echina), kulwokubha omwene asokele kubhutelo bhwe echalo koleleki aje ategeleshe ombhwengeso bhwa Selemani, kanu alio unu akuliye Selemani.
Sarauniyar Kudu, za ta tsaya ta yi shari'a da mutanen wannan tsara, kuma za ta kashe su, gama ta zo daga wuri mai nisa domin ta saurari hikimar Sulaimanu. Kuma ga wani wanda ya fi Sulaimanu a nan.
32 Abhanu bha Ninawi bhalimelegulu ingulu kulunaku olwa indamu nibhalwaika kubhibhi olwibhulo lunu! Kulwokubha Abhaninawi bhatee ebhibhi bhejile bhongwa omusango gwa Yona, mbe lola, anu alio unu akuliye Yona.
Mutanen Neneba, za su tsaya shari'a da matanen wannan tsara, kuma za su kashe su. Gama sun ji wa'azin Yunusa sun tuba. Kuma ga wani wanda ya fi Yunusa a nan.
33 Atalio omunu wonawona unu kasha itala naitula emwalo muchisute amo emwalo ye echikapo, tali kasha naitula ingulu ye echinu koleleki bhuli munu unu kengila alole obhwelu. Eliso lyao ni tala yo mubhili gwao.
Ba wanda zai kunna fitila ya boye ta, ko kuwa ya sa ta a karkashin kasko, amma zai sa ta a mazaunin ta domin dukan wanda ya shiga dakin ya ga haske.
34 Eliso lyao likabha lilikisi omubhili gao ogubha guli mu bwelu. Nawe eliso lyao likabha linyamukile mbe omubhili gwao ogubha guli muchisute.
Idon ku shine fitilar jikinku. Idan idonku yana gani sosai, jikinku zai cika da haske. Amma idan idonku ba ya gani sosai, jikinku zai cika da duhu.
35 Kulwejo mwikenge koleleki obhwelu bhunu bhuli Munda yemwe bhutajamo echisute.
Ku yi hankali fa, domin kada hasken da ya ke wurinku ya zama duhu.
36 Kulwejo, labha omubhili gwao gwona guli mubhwelu, na litalio ebhala linu lili muchisute, mbe omubhili gwao ogubha gwingene na itala inu eyaka no okusosha obhwelu kwemwe
Idan dukan jikinku yana cike da haske, babu duhu ko kadan, to sai dukan jikinku ya zama kamar fitilar da take bada haskenta a bisanku.”
37 Ejile amala okwaika, Omufarisayo namukumilila alye ebhilyo ika ewaye, Yesu nengila munyumba neyanja age.
Sa'adda ya gama jawabi, sai wani Bafarise ya ce da shi ya zo gidansa ya ci abinci, sai Yesu ya shiga ya zauna.
38 Mbe Abhafarisayo nibhalugula okuloa nalya ebhilyo bhya kegolo atesabhile
Sai Bafarisen ya yi mamaki da ganin bai wanke hannu kafin ya ci abinci ba.
39 Nawe Lata Bugenyi nabhabhwila ati, “Emwe Abhafarisayo omwosha anja ye ebhikombe na amabhakuli, nawe munda yemwe mwijuye omululu no obhunyamuke.
Amma sai Ubangiji ya ce da shi, “Ku Farisawa kuna tsabtace bayan kofi da bangaji, amma cikin yana cike da kazamta da mugunta.
40 Emwe bhanu mutali na bhumenyi, Unu yangile anja atayangile na munda?
Ku mutane marasa tunani, wanda ya yi wajen, ba shine ya yi cikin ba?
41 Muyane abhataka ganu gali munda, amagambo gona nigabha makonde kwemwe.
Ku bayar da abin da ke ciki ga matalauta, kuma dukan abu zai zamar maku da tsafta.
42 Nawe Jilibhabhona emwe Abhafarisayo, kulwokubha omusosha imwi kwi kumi eyo mubhabhayi no omuchicha na bhuli luganda lwe emikubhi ja mumugunda. Nawe musigile emisango jo obhulengelesi no okwenda Nyamuanga, Nijakisi muno okukola ago obhulengelesi no okwenda Nyamuanga, no obhutasiga okukola agandi ago gona.
Amma kaitonku Farisawa, gama kuna karbar zakka da daddoya da karkashi da kowanne irin ganye na lambu, amma kun watsar da adalci da kaunar Allah. Dole ne a yi adalci, a kaunaci Allah, a yi sauran abubuwan kuma.
43 Ejibhabhona Abhafarisayo, kulwokubha omwenda okwiyanja kubhitebhe bhya imbele mumasinagogi nokulamila jinkesha eje chibhalo mumagulilo.
Kaitonku Farisawa, domin kuna so a ba ku wuraren zama masu kyau a cikin masujadai, a kuma yi maku gaisuwar bangirma a cikin kasuwanni.
44 Ejibhabhona, kulwokubha omususana ne ebhitulo bhinu bhitali na chibhalikisho bhinu abhanu abhatajako ingulu obhutamenya.”
Kaiton ku, gama kuna kama da kabarbarun da ba yi masu shaida ba, mutane kuwa suna tafiya akansu ba tare da saninsu ba.”
45 Omwiigisha umwi we ebhilagilo bhye Echiyaudi namusubhya no okumubhwila ati, “Mwiigisha, echo owaika echichinyola eswe ona.”
Wani malami a cikin shari'ar Yahudawa ya amsa masa ya ce, “Malam, abin da ka ce ya bata mana rai mu ma.”
46 Yesu naika ati, “Ejibhabhona, abheigisha bhe ebhilagilo! Kulwokubha omubhatwika emijigo misito jinu bhatakutula kwitika, nawe emwe silisili mutajikunyako emijigo ejo nolwo ku chimwi che ebhyala bhyemwe.
Sai Yesu ya ce, “Kaitonku malaman shari'a! Gama kun dora wa mutane kaya mai nauyi wanda ya fi karfinsu dauka. Amma ku, ko da dan yatsa ba ku taba kayan ba.
47 Ejibhabhona, kulwokubha omumbaka nokutulako ebhijukisho ku bhitulo bhya abhalagi bhanu bhetilwe nabha jaji bhemwe.
Kaiton ku, gama kuna gina abubuwan tunawa a kabuburan annabawa, alhali kuwa kakanni-kakanninku ne suka kashe su.
48 Kulwejo emwe ona omwikilishanya ne emilimu jinu jakolelwe na bhajaji bhemwe, kulwokubha nichimali bhetile abhalagi bhanu omumbakila ebhijukisho kubhitulo bhyebhwe.
Ya zama kenan kuna sane da ayyukan kakanni-kakanninku, domin sune suka kashe annabawan da kuke tunawa da su.
49 Kulwa injuno eyo ona, obhwengeso bhwa Nyamuanga obhwaika ati, 'Enibhatumila abhalagi na jintumwa ona bhalibhanyasha no okwitako abhandi.
Saboda wannan daliline hikimar Allah ta ce, ''Zan aika manzanni da annabawa a wurinsu, kuma za su tsananta masu har ma za su kashe wadansu daga cikinsu.'
50 Olwibhulo lunu lulibhusibhwa ingulu ya abhalagi bhanu bhetilwe okwambila kubhwambilo bhwe echalo,
Wannan tsarar, za ta dauki alhakin jinin dukan annabawan da aka kashe tun kafuwar duniya.
51 okusokelela kumanyinga ga Abeli okukinga ku manyinga ga Zakaria, unu etilwe agati na agati ya amajabhau na kubhweru. Yee, Enibhabhwila emwe, olwibhulo lunu lulibhusibhwa ingulu yejo jona.
Tun daga jinin Habila, har zuwa jinin Zakariya wanda aka kashe tsakanin bagadi da wuri mai tsarki. I, na gaya ma ku za a nemi hakin su a wurin wannan tsarar
52 Jilibhabhona emwe abheigisha bhe ebhilagilo bhya Abhayaudi, kulwokubha mugegele jinfungulujo ja kubhwenge; emwe abhene mutakwingila, na muganyishe bhanu bhaliga nibhengila.”
Kaitonku malaman shari'a na Yahudawa, domin kun dauke mabudin sani, ku da kanku ba ku shiga ba, kuma kun hana masu shiga su shiga.”
53 Yesu ejile amala okusoka ao, Abhandiki na Abhafarisayo bhamulemele nibhayakana nage ingulu ye emisango myafu.
Bayan da Yesu ya bar nan wurin, Marubuta da Farisawa suka yi gaba da shi, suka yi jayayya da shi a kan abubuwa da yawa,
54 Nibhalegeja okumugwatisha na amagambo gaye.
suna kokari su kafa masa tarko domin su kama shi a cikin kalmomin da yake fadi.