< Yoana 8 >
1 Yesu agendele muchima che mizaituni.
Yesu ya je Dutsen Zaitun.
2 Namweja katondo naja Lindi muyekalu, na bhanu bhona nibhamulubha neyanja nabheigisha.
Da sassafe ya dawo Haikali, dukan mutane kuma suka zo wurin sa; yazauna koya masu.
3 Abhandiki na Bhafarisayo nibhaleta omugasi unu bhagwatile mu bhulomelwa. Nibhamutula agati.
Sai marubuta da Farisawa suka kawo mace wadda aka kama ta tana zina. Su ka sa ta a tsakiya.
4 Niwo nibhamubwila Yesu ati, “Omwiigisha, omugasi unu bhamugwata mubhulomelwa,
Sai su ka ce da shi, “Malam, wannan mace an kama ta tana cikin yin zina.
5 Woli, echilagilo cha Musa achilagiliye okubhalasa amabhui abhanu lwa bhanu, owaika kutiki ingulu yaye?
A cikin shari'a, Musa ya bamu umurni mu jejjefe irin wandannan mutume, kai me ka ce game da ita?”
6 Bhaikile ago okumusaka koleleki bhabhone omusango gwo kumubhula, nawe Yesu nenama asi nandika kwe Chala chaye.
Sun fadi haka ne domin su gwada shi su sami abinda za su zarge shi da shi, amma Yesu ya sunkuya yayi rubutu da yatsansa a kasa.
7 Bhejile bhagendelela nibhamubhusha, nemelegulu nabhabwila ati, “Oyo atali na chibhibhi kwimwe, abhe wa kwamba okumulasa amabhui.”
Sa'adda suka cigaba da tambayar sa, ya mike tsaye yace masu, “shi wanda ba shi da zunubi a cikin ku, ya fara jifar ta da dutse.”
8 Nenama lindi asi, nandika kwe Chala chae.
Ya sake sunkuyawa, ya yi rubutu da yatsansa a kasa.
9 Bhejile bhongwa ago bhagendele oumwi no undi okwambila kumukaluka. kubhutelo Yesu nasigalao enyele ela, amwi no mugasi aliga agati yebwe.
Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
10 Yesu nemelegulu nabhabwila ati, “Omugasi, abho abhakusitaka bhalyaki? Atalio nolwo umwi oyo kamulamula?”
Yesu ya tashi tsaye ya ce da ita, “mace, ina masu zargin ki? Ba wanda ya kashe ki?
11 Naika ati,” Atalio nolwo umwi Lata bhugenyi.” Yesu naika ati, “nolwo anye nitakulamula. Genda njila yao okwambila oli no kugendelela utakola chibhibhi lindi.”
Ta ce, “Ba kowa, Ubangiji” Yesu ya ce, “Ni ma ban kashe ki ba. Ki yi tafiyar ki, daga yanzu kada ki kara yin zunubi.”
12 Lindi Yesu naloma na bhanu naika ati, “Anye ni bwelu bwa isi; oyo kandubha atakulibhata muchisute kabha no bwelu bwo bhuanga.”
Yesu ya kara yin magana da mutanen cewa, “Ni ne hasken duniya, shi wanda ya biyo ni, ba zai yi tafiya cikin duhu ba, amma za ya sami hasken rai.
13 Abhafalisayo nibhamubwila ati, Owibhambalila omwene; obhubhambasi bwao bhutali bwe chimali.”
Farisawa suka ce masa, “Kana bada shaida a kan ka, shaidarka ba gaskiya ba ce.”
14 Yesu nasubya nabhabwila ati, “Nolwo nikebhambalila omwene, obhubhambasi bhana ni bwe chimali. Enimenya eyo enisoka niyo enigenda, nawe emwe mutakumenya eyo enisoka neyo enigenda.
Yesu ya amsa ya ce masu, “Ko ma na bada shaida a kai na, shaidata gaskiya ce, na san daga inda na fito da inda zan tafi, amma ku baku san daga inda na fito ba, baku kuma san inda zan tafi ba.
15 Emwe omulamula chinyamubwili; Anye nitakulamula ona ona.
Kuna shari'a ta son kai, ni ko ban yi wa kowa shari'a ba.
16 Anye nolwo nikalamula, obhulamusi bwani ni bwe chimali okubha nitali wenyele, nawe nili na Lata oyo antumile.
Ko ma da na yi shari'a, shari'ata gaskiya ce domin ba ni kadai ba ne, amma ina tare da Uba wanda ya aiko ni.
17 Nikwo nebhilagilo byemwe byandikilwe ati obhubhambasi bwa bhanu bhabhili no bwe chimali.
I, a cikin dokarku an rubuta cewa shaidar mutum biyu gaskiya ce.
18 Anye enibhambalila, na Lata oyo antumile kambambalila.”
Ni ne ni ke shaidar kaina, kuma Uba wanda ya aiko ni ya na shaida ta.
19 Nibhamubwila ati, Lata wao alyaki?” Yesu nasubya ati, “Anye mutakumenya nolwo Lata wani mutakumunyenya mwakasangile nimumenya anye mwakamumenyele na Lata wani.
Su ka ce da shi, “Ina ubanka?” Yesu ya amsa ma su ya ce, “baku san ni ba balle Ubana, in da kun san ni da kun san Uba na kuma. “
20 Aikile emisango ejo Ali ayei need chibhikilo awo aliga neigisha mu yekalu, na Atalio nolwo umwi oyo amugwatile ku kubha omwanya gwae gwaliga guchali kukinga.
Ya fadi wadannan kalmomi a kusa da wurin ajiya sa'adda ya ke koyarwa a cikin haikali, kuma ba wanda ya kama shi saboda sa'arsa bata yi ba tukuna.
21 Mbe nabhabwila lindi ati, “Nagenda jani; nawe mulinyenja na mulifwila mu bhibhibhi byemwe. eyo enigenda, mutakutula kujayo.”
Ya kara cewa da su,”Zan tafi, za ku neme ni ba za ku same ni ba, za ku mutu cikin zunubinku. Inda ni ke tafiya, ba za ku iya zuwa ba”.
22 Abhayaudi nibhzika ati, “Kajaokwiita omwene, okubha aikile ati, 'eyo enigenda mutakula kujayo'?”
Yahudawa su ka ce,”Zai kashe kansa ne, da ya ce inda ni ke tafiya ba za ku iya zuwa ba?”
23 Yesu nabhabwila ati, “Omusoka emwalo; anye enisoka injulu. Emwe ni bha isi inu; anye ntali wa isi inu.
Yesu ya ce masu ku daga kasa kuke, Ni kuwa daga bisa ni ke. Ku na wannan duniya ne, Ni kuwa ba na wannan duniya ba ne.
24 Kulwejo, nabhabwila ati mulifwila mubhibhibhi byemwe. mwikilishe okubha ANYE NIWE, omufwa mu bhibhibhi byemwe”.
Shiyasa na ce maku za ku mutu cikin zunubanku. In ba kun bada gaskiya NI NE ba, za ku mutu cikin zunubanku.
25 Kulwejo nibhamubwila ati, “Awe niga?” Yesu nabhabwila ati, galiya nabhabwiliye ku bwambilo.
Sai kuma suka ce da shi,”Wanene kai?” Yesu ya ce masu, “Abin da na gaya maku tun daga farko.
26 ninajo emisango mwafu ejokuloma no kulamula ingulu yemwe. Nolwo kutyo, unu antumile ni we chimali; ne misango ejo nonguwe okusoka kwemwe, ne misango ejo enijaika mu si;
Ina da a bubuwa da yawa da zan gaya maku, in kuma hukunta ku a kai. Duk da haka, wanda ya aiko ni, mai gaskiya ne, abubuwan da naji daga wurin sa, wadannan abubuwan su ni ke gaya wa duniya.”
27 Bhatamwelewe ati aliga naika nabho eja Lata.
Ba su gane ba yana yi masu magana a kan Uban.
28 Yesu anaika ati, “mukamuyanika ingulu Omwana wo munu, awo mulimenya okubha ANYE NIWE, na ati nitakukola lyonalyona kubwani any akabha Lata anyiigisishe, enaika emisango jinu.
Yesu ya ce, “Sa'adda kuka tada Dan Mutum sama sa'annan za ku gane NI NE, kuma ban yi komi domin kaina ba. Kamar yadda Uba ya koya mani, haka nike fadin wadannan abubuwa.
29 Unu antumile ali amwi nanye, nomwene atakusiga wenyele, bhuli katungu enikola agoagamukondela.”
Shi wanda ya aiko ni, yana tare da ni kuma bai bar ni ni kadai ba, domin kullum ina yin abubuwan da suke faranta masa rai.”
30 Omwanya Yesu naika emisango ejo abhafu nibhamwikilisha.
Sa'adda Yesu ya ke fadin wadannan abubuwa, dayawa suka bada gaskiya gare shi.
31 Yesu naika ati kubhaliya Abhayaudi abho bhamwikilisishe, “Akabha mukeyanja misango jani, ndiwo omubha bheigisibwa bhani bhechimali,
Yesu ya gayawa wadancan Yahudawa da suka bada gaskiya gare shi, “Idan kun tsaya a cikin magana ta ku almajiraina ne na gaskiya,
32 Emwe mulimenya echimali, ne chimali chilibhatula mumulabho.”
Kuma za ku san gaskiya, gaskiya kuwa zata 'yantar da ku.”
33 Nibhamubya ati, “Eswe ni lwibholo lwa Ibrahimu na kata chichaliga kubha asi yobhugaya bhonabhona owaikaki, “Echitulwa muchilabho?”
Suka amsa masa, “Mu zuriyar Ibrahim ne kuma bamu taba yin bauta wurin kowa ba, yaya za ka ce, 'Za a 'yantar da ku'?”
34 Yesu nabhasubya ati, “Nichimali, nichimali enibhabwila ati, oyokakola echibhibhi ni mugaya we chibhibhi.
Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, dukan wanda ya ke aika zunubi bawan zunubi ne.
35 Omugaya atakwiyanja munyumba mwanya gwona; Omwana kekala siku jona. (aiōn )
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn )
36 Kulwejo, akabha Omwana akabhatula muchilabho, omubha muchilabho chimali kata.”
Saboda haka, idan Dan ya 'yantar da ku zaku zama 'yantattu sosai.
37 Enimenya ati emwe ni lwibholo lwa Ibrahimu; omundonda okunyita kulwa injuno yo musango gwani gutana mwanya agati yemwe.
Na san ku zuriyar Ibrahim ne, kuna so ku kashe ni saboda kalma ta bata da wurin zama a cikin ku.
38 Enaika amagambo ganu nalolele amwi na Lata want, emwona abhene omukola amagambo ganu mwonguwe okusoka kwi esomwana wemwe.”
Na fadi abubuwan da na gani a wurin Ubana, ku kuma kuna yin abubuwan da kuka ji daga wurin ubanku.”
39 Mbe nibhamubya no kumubhwila ati, “Lata weswe ni Aburamu.” Yesu nabhabwila ati, “Chisanga muli bhana bha Aburamu, mwakakolele emilimu ja Aburamu.
Suka amsa suka ce masa, “Ibrahim ne ubanmu” Yesu ya ce masu, “Da ku 'yayan Ibrahim ne da kun yi ayukan da Ibrahim ya yi.
40 Nolwo olyanu omuiga okunyita, omunu unu abhabhwiliye echimali ati nonguwe okusoka ku Nyamuanga. Aburamu atakolele kutyo.
Amma, yanzu kuna so ku kashe ni, mutumin da ya gaya maku gaskiyar da ya ji daga wurin Allah. Ibrahim bai yi haka ba.
41 Omukola emilimu je somwana.” Ni bhamubhwila ati, “Chitebhuwe mubhulomesi, China Lata umwi, unu ali Nyamuanga.
Kuna yin ayyukan ubanku. Suka ce masa, “mu ba a haife mu cikin fasikanci ba, muna da Uba daya: Allah.”
42 Yesu nabhabwila ati, “Akabha Nyamuanga ni Lata wemwe, mwakanyendele anye, okubha nisokele ku Nyamuanga; okubha nitejile kubwani, nawe unu antumile.
Yesu ya ce masu, “Inda Allah Ubanku ne, da kun kaunace ni, gama na zo daga wurin Allah kuma ga ni anan, gama ba domin kaina nazo ba, shine ya aiko ni.
43 Kulwaki mutakungwila emisango jani? kwokubha mutakutula kwikomesha okungwa emisango jani
Meyasa baku gane magana ta ba? Ai saboda ba za ku iya jin maganata ba ne.
44 Amwe ni bha esomwana wemwe, shetani, no mwenda okujikola okuligila eje somwana wemwe. okwimilegulu muchimali kwo kubha echimali chitalimo kwimwe. Akaloma olubhei, kaloma okusoka mukatungilwe kaye okubha ni mubhei ne semwene nimubhei.
Ku na ubanku, shaidan ne, kuma kuna so ku yi nufe-nufe na ubanku. Shi mai kisan kai ne tun daga farko kuma ba ya tsayawa gaskiya saboda da babu gaskiya a cikin sa. Sa'anda yake fadin karya, yana maganar halinsa ne domin shi dama makaryaci ne da uban karya kuma.
45 Nolwo woli, kwo kubha enaika ebye chimali, mutakunyikilisha.
Dayake ina fadin gaskiya baku bada gaskiya gare ni ba.
46 Niga kwimwe unu katula okumbambalila ati ndine chibhibhi? akabha ninaika ebye chimali, kubhaki mutakunyikilisha?
Wanene a cikin ku ya kama ni da zunubi? Idan na fadi gaskiya don me ba ku gaskanta ni ba?
47 Unu ali Wanyamuanga kongwa emisango ja Nyamuanga; emwe mutakungwila kwo kubha emwe mutali bha Nyamuanga.”
Shi wanda yake na Allah ya kan ji maganar Allah, ku ba kwa jin maganar Allah da yake ku ba na Allah bane,”
48 Abhayaudi nibhamubya nibhamubwila ati, chitaikile echimali kubha awe ni Musamalia na una lisambwa?”
Yahudawa suka amsa suka ce masa, “Bamu fadi gaskiya ba da muka ce kai Basamariye ne kuma kana da aljan?”
49 Yesu nasubya ati, tali nesambwa; nawe enibhala Lata wani, nemwe mutakumubhala.
Yesu ya amsa, “Ni ba ni da aljan, ina girmama Ubana, ku kuma ba kwa girmama ni.”
50 Nitakuyenja likusho lyani; alio umwi unu kayenja no kulamula.
Ba na neman daraja domin kaina, akwai wanda ke nema yana kuma hukuntawa.
51 Nichimali, chimali, enibhabwila ati, unu kagwata omusango gwani, atalibhona lufu kajanende.” (aiōn )
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn )
52 Abhayaudi nibhamubya ati, “Oli chamenya ati uli no musambwa. Abrahamu na bhaligi bhafue; nawe owaika ati, 'Akabha omunu atakugwata omusango gwani, akulabha lufu.' (aiōn )
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn )
53 Awe utali mukulu kukila Lata weswe Abrahamu unu afuye, na bhalagi ona bhafuye. Awe owikola kubha niga?”
Ai baka fi ubanmu Ibrahim girma ba wanda ya mutu, ko ka fi shi? Annabawa kuma sun mutu. Wa kake daukar kanka ne?”
54 Yesu nasubya ati, “Akabha nikekusha nenyele, okwikusha kwani ni kwa kutyo ela; ni Lata wani niwekankusha - onu omwaika kubha Nyamuanga wemwe.
Yesu ya amsa, “Idan na daukaka kaina, daukaka ta banza ce, Ubana ne ya daukaka ni. Wanda kuka ce shi ne Allahnku.
55 Emwe mutamumenyaga omwene, nawe anye nimumenyele omwene. Akabha nikaika ati,'nitakumumenya,' enijosusana nemwe, bhanu omubheya. Nolwo kutyo, nimumenyele nemisango jaye nijigwatile.
Ku kuwa ba ku san shi ba, amma ni na san shi. Idan na ce ban san shi ba, na zama kamar ku kenan, makaryaci. Sai dai, Ni na san shi ina kiyaye maganarsa.
56 Lata weswe Abrahamu akondewe okulola olusiku lwani; nalulola nakondelelwa.”
Ubanku Ibrahim ya yi farinciki da ganin rana ta; ya gan ta kuma ya yi murna.”
57 Abhayaudi nibhamubwila ati, “uchali kumala mwaka makumi gatanu awe umulolele Ibrahimu?”
Yahudawa su ka ce masa, “Baka kai shekara hamsin ba tukuna, ka taba ganin Ibrahim?”
58 Yesu nabhabwila ati, “Nichimali, chimali, nabhabwila ati, Abrahimu achali kwibhulwa, ANYE NDIO.”
Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, kafin a haifi Ibrahim, NI NE.”
59 Mbe nibhagenda amabhui bhabhone okumubhuma, nawe Yesu neibhisa nauluka mu yekalu.
Suka dauki duwatsu za su jefe shi, amma Yesu ya boye kansa, ya fita daga haikali.