< Abhaebrania 13 >
1 Mbe elyenda lya bhaili ligendelele.
Bari kaunar 'yan'uwa ta cigaba.
2 Mutalabhilwa okubhakuma abhwgenyi, kulwokubha kwokukola kutyo, abhandi bhakumile bhamalaika bila kumenya.
Kada ku manta da karrama baki, domin ta wurin yin haka, wasu suka marabci mala'iku ba tare da saninsu ba.
3 Ichuka bhona bhanu bhali mwibhoelo, kuti mubhoelwe nabho amwi, kuti mibhili jemwe jikolelwe lwabhene.
Ku tuna da wadanda ke cikin kurkuku, kamar dai kuna tare da su cikin wannan hali. Kuma ku tuna da masu shan azaba kamar tare kuke cikin wannan hali
4 Mbe obhutwasi bhutagalwa galwa nabhanu bhona nobhulili bhwo bhutwasi bhukolwe okubha bhwakisi, kulwokubha Nyamuanga alibhalamula abhasiyani na bhalomesi.
Bari kowa ya girmama aure, bari kuma a tsarkake gadon aure, gama Allah zai shar'anta fasikai da mazinata.
5 Mbe jinjila jemwe jobhulame bhwemwe jibhe bhwelu jitaja kwenda mpilya. Mubhe bhanu bhanu omwiwa na bhinu mulinabhyo, kulwokubha Nyamuanga omwenela aikile ati,”Ntakubhasiga emwe nakatyali, nolo kubhasiga emwe”
Bari halinku ya kubuta daga kaunar kudi. Ku dangana da abubuwan da kuke dasu, domin Allah da kansa yace, “Bazan barku ba, ba kuma zan yashe ku ba.”
6 Mbe chiwega koleleki chaike kwa libhasi, “Latabhugenyi ni musakisi wani; Ntakubhaya. Mwana munu kankolelaki?”
Bari mu zama da dangana domin mu sami gabagadin cewa, “Ubangiji ne mai taimakona, ba zan ji tsoro ba. To me mutum zai iya yi mani?”
7 Mubheganilishe bhanu abhabhatangasha, bhanu bhalomele emisango ja Nyamuanga kwimwe, na mwichuke jinu mwabhwene ingulu yo kulibhata kwebhwe; mulubhe elikisha lyebhwe.
Ku fa lura da wadanda ke shugabanninku, wadanda suka horar da ku cikin maganar Allah, kuma ku lura da sakamakon rayuwarsu, ku yi koyi da bangaskiyarsu.
8 Yesu Kristo nimwene ligolo, lelo, na kajanende (aiōn )
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn )
9 Utajakwiya nutatangasibhwa nameigisho gabhuli mbaga agechigenyi kulwokubha nijakisi omwoyo gumbakwe kwe chigongo, naingulu ye bhilyo ago gatabhasakila bhanu bhalamile kwago.
Kada ku kauce zuwa ga bakin koyarwa daban daban, domin yana da kyau zuciya ta ginu ta wurin alheri, amma ba da dokoki game da abinci ba, wadanda basu taimaki wadanda suka kiyayesu ba.
10 Chinayo owokutambila anu bhanu abhakolejo mwiyekalu bhatana bhulengelesi bhwa kulya.
Muna da bagadin da wadanda ke hidima a cikin alfarwa basu da ikon su ci daga bisansa.
11 Kulwokubha ebhyamba bhyebhitunganwa, bhyasosibhwe bhiyanwa ingulu ye bhibhibhi, yaletelwe no mugabhisi mukulu munda yo lubhaju lwelu, nawe emibhili jebhwe jochibhwaga anja ya makambi.
Babban firist na shiga wuri mai tsarki da jinin dabbobin da aka yanka, hadayar zunubai, amma namansu a kan kai bayan sansani a kone shi.
12 Kulwejo Yesu ona anyankile anja lilango lyo musi, koleleki abhone okubhata abhanu ku Nyamuanga okulabhila amanyinga gae.
Domin haka Yesu shima ya sha wahala a bayan kofar birnin, domin ya tsarkake mutane ta wurin jininsa.
13 Na kulwejo chije kumwene anja ya inkambi, chitwikile obhujubhe bhwae.
Domin haka bari mu tafi gare shi a bayan sansani dauke da kunyarsa.
14 Kulwokubha chitana bhwikalo bhunyantawao mumusi gunu. Nawe chiyenje omusi gunu oguja.
Domin bamu da wani birni dawwamamme a nan. Maimako haka muna bidar birni dake zuwa.
15 Okulabhila Yesu jibheile mwanya mwamfu okwisosha bhiyanwa bhyo kumukusha Nyamuanga, okumukuya ati litwasho lye minwa jeswe likilishe lisina lyae.
Ta wurin sa kuma, bari kullum mu mika hadayu na yabo ga Allah, yabon kuwa shine kalmomin bakinmu da ke daukaka sunansa.
16 Na utalabhilwa okukola ejakisi nokusakilana emwe kwe mwe, kulwokubha kwe bhiyanwa lwe bhyo Nyamuanga kakondelelwa muno.
Kada kuma mu manta da yin nagarta da kuma taimakon juna, domin Allah na farin ciki sosai da irin wadannan hadayun.
17 Mwikilishega no kwikeya kubhatangasha bhemwe, kulwokubha abhagendelela okubhalinda ingulu ye mioyo jemwe, lwabhanu bhalisosha olubhala. Mwikilishega koleleki abhatangasha bhemwe bhabhone okubhabhika kwobhukondelewe, na tali kwo kujubha, inu itabhasakila.
Ku yi biyayya da sadaukarwa ga shugabanninku, domin suna aikin tsaro a kanku saboda rayukanku, kamar wadanda zasu bada lissafi. Kuyi biyayya gare su saboda su yi aikin lura daku cikin farin ciki, ba da bakin ciki ba, don in su yi da bakin ciki ba zai amfane ku ba.
18 Chisabhwe, kulwokubha chili no bhwiikanyo bhwa kisi, echisigombela okulama obhulame bhwe chibhalo mumisango jona.
Kuyi mana addu'a, domin mun tabbata muna da lamiri mai tsabta, kuma muna burin muyi rayuwar dake daidai cikin dukkan al'amura.
19 Nabhona enibhayana omwoyo mukole kutyo, koleleki nitule okusubha kwimwe omwanya gutali mulela.
Kuma ina karfafa ku dukka kuyi haka, domin in sami dawowa gareku da sauri.
20 Woli Nyamuanga wo mulembe, unu abhaletele lindi okusoka mubhafuye omulefi omukulu wa jinyabhalega, Latabhugenyi weswe Yesu, kwa manyinga ga lilagano lya kajanende, (aiōnios )
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios )
21 Kabhayana obhutulo bhuli egambo lyakisi okukola elyenda lyae, nakola emilimu munda yeswe inu iliyakisi eyokukondelesha mumeso gae, okulabhila Yesu Kristo, kumwene libhe ekusho kajanende na kajanende. Amina (aiōn )
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn )
22 Woli enikuyana omwoyo wikomeshe, muili, okugegelana no musango nokutulwamo omwoyo linu kwe chifuyi nabhandikiye emwe.
'Yan'uwa, yanzu dai ina karfafa ku, da ku jurewa takaitacciyar maganar karfafawar da na rubuto maku.
23 Mumenye ati omuili weswe Timotheo bhamutesuliye, unu amwi nage nilibhalola labha akaja mwanya mufuyi.
Ina so ku sani an saki dan'uwan mu Timoti, tare da shi zan zo in gan ku idan ya iso da sauri.
24 Kesha abhatangasha bhao bhona na bhekilisha bhona. Bhanu abhasoka Italia abhakukesha.
Ku gaida shugabanninku dukka da kuma dukkan masu bada gaskiya. 'Yan'uwa daga can Italiya suna gaishe ku.
25 Ne chigongo chibhe nemwe bhona.
Bari alheri ya kasance tare daku dukka.