< 1 Bathesalonike 1 >
1 Paulo, Silwano na Timoteo mwikanisa Lya abatesalonike mu Nyamuanga Lata na Latabhugenyi Yesu Kristo. Echigongo no mulengelesi bhibhibhi amwi nemwe.
Bulus, Sila da Timoti, Zuwa ga ikkilisiyar Tessalonikawa ta Allah Uba da Ubangiji Yesu Kiristi. Alheri da salama su kasance tare da ku.
2 Echisosha isime ku Nyamuanga bhuli mwanya ingulu yemwe bhona, mu mwanya gunu echibhaika mu okusabhwa kweswe.
Kullum muna gode wa Allah dominku duka, muna ambatonku cikin addu’o’inmu.
3 Echichuka bhila kuta imbele ya Nyamuanga na Lata weswe emilimu jemwe ejelikilisha, mu bhwafu bhwo kwenda, no bhwigumilisha obhwo bhubhasi kulwa ingulu yo mwanya gundi mu Latabhugenyi Yesu Kristo.
Muna tunawa da aikinku ba fasawa a gaban Allah da Ubanmu ta wurin bangaskiya, da famar da kuke yi domin ƙauna, da kuma begenku marar gushewa ga Ubangijinmu Yesu Kiristi.
4 Bhaili bhanu omwendwa na Nyamuanga, chimenyele okubhilikilwa kwemwe.
Gama mun sani,’yan’uwa, ƙaunatattu na Allah, cewa ya zaɓe ku,
5 Na lwa kutyo emisango jo bhwana jachijie kwiswe kwimwe atali kulwo musango-ela nawe one mu managa, mu Mwoyo Mwelu, na mu chimali. Mu namuna eyo, mumenyele eswe one ati chaliga bhanu bha inamuna ki agati-gati yemwe ingulu yemwe.
domin bishararmu ba tă zo gare ku da kalmomi kawai ba, amma da iko, da Ruhu Mai Tsarki, da kuma cikakken tabbaci. Kun san irin rayuwar da muka yi a cikinku don amfaninku.
6 Mwaliga muli bhanu bho kuchilolelako eswe na Latabhugenyi, lwa kutyo mwagulamie omusango mu nyako mu kukondelelwa kunu okusoka mu Mwoyo Mwelu.
Har kuka zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji; duk da tsananin wahala, kuka karɓi saƙon nan da farin ciki wanda Ruhu Mai Tsarki ya bayar.
7 Na mukubhonekana kwaye, nimubha chijejekanyo ku bhona mu Makedonia na Akaya mu bhanu abhekilisha.
Ta haka kuwa kuka zama gurbi ga dukan masu bi a Makidoniya da Akayya.
8 Kulwo kubha okusoka kwemwe omusango gwa Nyamuanga gwaswilile oneone, nolwo atali mu Makedonia na Akaya yenyele. Okwiya kwae, bhuli ebhala elikilisha lyemwe mu Nyamuanga lyaswilile one no kubhonekana kwae, chitakenele kwaika chona chona.
Saƙon Ubangiji ya fito daga gare ku ne ba a Makidoniya da Akayya kaɗai ba bangaskiyarku ga Allah ta zama sananne ko’ina. Saboda haka ba ma bukata mu faɗa wani abu a kai,
9 Kulwo kubha abhene bhenene abhamenyesha okuja kweswe kwaliga kwa mbikaki agati yemwe. Abhelesha lwakutyo mwamuindukie Nyamuanga okusoka mubhisusano no kumukolela Nyamuanga unu ali muanga no we chimali.
gama su kansu su suke ba da labari irin karɓar da kuka yi mana. Suna faɗin yadda kuka juyo ga Allah daga gumaka don ku bauta wa Allah rayayye da kuma na gaskiya,
10 Bhasosishe emisango ati mulindilie omwana wae okusoka Mulwile, unu asuluywe okusoka mubhafue. Mbe unu ni Yesu, unu kachisulumula okusoka mwisungu linu elija.
ku kuma jira dawowar Ɗansa daga sama, wanda ya tasa daga matattu, Yesu, wanda ya cece mu daga fushi mai zuwa.