< 1 Abhakorintho 12 >
1 Ingulu ye ebhiyanwa bhye emyoyo, bhamula na bhayala bhasu nitakwenda mubhulwe okusombokelwa.
Game da baye bayen Ruhu Mai Tsarki 'yan'uwa, bana so ku zama da jahilci.
2 Omumenya lwa kutyo ao mwaliga muli bhapagani mwatangasibhwaga ne ebhisusano bhinu bhitakuloma, munjila jona jona jabhatangashaga.
Kun san cewa lokacin da ku ke al'ummai, an rude ku da alloli marasa magana ta hanyoyi dabam dabam marasa kan gado.
3 Kulwejo, enenda mumenye kutya ataliwo wonawona unu kaika kwo Omwoyo gwa Nyamuanga naika ati, “Yesu afumilisibhwe.” Ataliwo wonawona unu alyaika ati, “Yesu ni Mukama,”atali okusokelela Mwoyo Mwelu.
Saboda haka ina so ku sani babu wanda ya ke magana da Ruhun Allah da zai ce, “Yesu la'ananne ne.” Babu kuma wanda zaya ce, “Yesu Ubangili ne,” sai dai ta Ruhu Mai Tsarki.
4 Mbe bhiliwo ebhiyanwa bhya bhuli mbaga, tali Mwoyo Mwelu ni ulya ulya.
Akwai bay bye iri iri, amma Ruhu daya ne.
5 Okufurubhenda kulio kwa bhuli mbaga, tali Omukama ni ulya ulya.
Akwai hidimomi iri iri, amma Ubangiji daya ne.
6 Kajilio emilimo ja bhuli mbaga, nawe Nyamuanga unu kakola emilimo jona mubhanu bhona niwoyo oyo ela.
Akwai aikace aikace iri iri, amma Allah daya ke bayyanawa kowane mutum yadda zai aiwatar da su.
7 Mbe bhuli munu kayabhwa okuswelulilwa kwo Mwoyo kulwo omugaso gwa bhanu bhona.
To ga kowanne an bayar da ikon nuna ayyukan Ruhu a fili domin amfanin kowa.
8 Kulwokubha omunu umwi ayabhilwe no Mwoyo omusango gwo obhwengeso, koundi nayabhwa omusango gwo obhumenyi okusoka ku Mwoyo ogwo gwo ela.
Ga wani ta wurin Ruhu an bayar da baiwar hikima, kuma ga wani kalmar sani ta wurin Ruhu daya.
9 Ku undi Mwoyo namuyana elikilisha, ku undi Mwoyo namuyana echiyanwa echokuosha.
Ga wani an ba shi baiwar bangaskiya ta wurin Ruhun nan, ga wani kuwa an ba shi baiwar warkarwa ta wurin wannan Ruhun.
10 Oundi namuyana ebhikolwa bhya amanaga, no oundi okusosha obhulagi. Koundi namuyana obhutulo bhwo okugajula emyoyo, oundi namuyana obhutulo bhwokumenya jindimi, koundi okubhutabhuta jindimi.
Ga wani yin ayyukan iko, ga wani kuwa annabci. Ga wani kuwa an ba shi baiwar bambance ruhohi, ga wani harsuna daban daban, kuma ga wani fassarar harsuna.
11 Nawe Mwoyo niwe unu kakola emilimu jona jinu, okuyana bhuli munu echiyanwa okwingana lwakutyo kasola omwene enyele.
Dukan wadannan Ruhu daya ne ya ke iza su, ya kuma rarraba baye bayen ga kowannen su yadda ya nufa.
12 Kunsonga lwakutyo omubhili ni gumwi, ka gugwatene ne ebhilungo bhyafu, ebhilungo bhyona bhili kumubhili gumwi, na nikwo kutyo jili na ku Kristo.
Kamar yadda jiki daya ne amma da gabobi da yawa kuma duk gabobin na jiki daya ne, haka nan Almasihu yake.
13 Kunsonga mu Mwoyo umwi eswe bhona chabhatijibhwe okubha mubhili gumwi, bhabhe Abhayaudi amo Abhayunani, chibhe bha bhagaya amo abhatwale, na bhona chanywesibhwe Mwoyo umwi.
Gama ta Ruhu daya aka yi wa kowa baftisma cikin jiki daya, ko Yahudawa ko al'ummai, ko bayi ko 'ya'ya, dukan mu kuwa an shayar da mu Ruhu daya.
14 Kunsonga omubhili gutali ebhala limwi, tali ni bhyafu.
Gama jiki ba daya ba ne sungun, amma gabobi ne da yawa.
15 Labha okugulu kukaika ati, “kulwokubha anye nitali kubhoko, anye nitali ebhala elyo omubhili,” okwaika kutyo kutakuganya okubha ebhala lyo omubhili.
Idan kafa ta ce, “tun da dai ni ba hannu ba ne to ni ba fannin jikin bane,” wannan baya rage masa matsayin sa a jikin ba.
16 Ka labha okutwi kukaika ati, okubha anye nitali liso, mbe anye nitali ebhala lyo okubhili,” obhwaiki obhwo bhutakuganya kusige okubha ebhala elyo omubhili.
Kuma da kunne zaya ce, '''Da yake ni ba ido ba ne, ai, ni ba gabar jiki ba ne,'' fadar haka ba za ta raba shi da zama gabar jikin ba.
17 Labha omubhili gwona gukabha liso, mbe okungwa kwakabeye aki? Labha omubhili gwona gukabha kutwi, mbe okuunyilisha kwakabeye aki?
Idan dukan jikin ya kasance ido ne da me za a ji? Da dukan jikin kunne ne, da me za a sunsuna?
18 Nawe Nyamuanga amogele bhuli chungo echo omubhili nachitula ao endele omwene.
Amma Allah ya shirya gabobin jiki bisa ga tsarin sa.
19 Na chisanga bhyona bhili chungo chimwi, omubhili gwakabheye aki?
Amma da duk jiki gaba daya ce, da ina jikin zai kasance?
20 Kulwejo oli ebhyungo ni bhyafu, nawe omubhili ni gumwi.
Ga shi akwai gabobi da yawa, kuma jiki daya ne.
21 Mbe eliso litakutula okubhwila okubhoko ati,”nitali na mulimo nawe.” Nolwo omutwe gutakutula okubhwila amagulu ati, “nitali na mulimo nemwe.”
Ba da ma ido ya fadawa hannu, ''Bana bukatar ka,'' ko kuma kai ya fadawa kafafu, ''Ba na bukatar ku.''
22 Nawe ebhungo bhyo omubhili bhinu ebhibhonekana okubha ne echibhalo chitoto bhili nemilimo minene.
Amma, sai ma gabobin da ake gani kamar raunannu su ne masu humimmanci, gabobin jiki kuwa da ake gani kamar sun kasa sauran daraja, mu kan fi ba su martaba.
23 Ne ebhungo ebhyo omubhili bhinu echitoga ati bhili ne echibhalo chitoto, echibhiyana echibhalo chafu.
Ta haka gabobinmu marasa kyan gani, akan kara kyautata ganinsu. Gabobin mu masu kyan kuma ba sai an yi masu ado ba.
24 Na ebhungo bhye ekisi mumeso bhitakusubha kuyabhwa echibhalo, kulwokubha bhyamalile okubha ne echibhalo. Nawe Nyamuanga abhitee amwi ebhungo bhyona, nokubhiyana echibhalo chafu bhinu bhitali na chibhalo.
Amma Allah ne da kansa ya hada jiki, yana bada mafificiyar martaba ga kaskantacciyar gaba.
25 Akolele kutyo koleleki bhwasiga kubhao obhutagani mumubhili, koleleki ebhyungo bhyona bhibhike kulwokwenda kwo omunu omwi.
Yayi haka ne domin kada a sami tsattsaguwa a cikn jikin, amma domin gabobin su kula da juna da matsananciyar lura.
26 Akatungu echungo chimwi chikautala, ebhungo bhyona nibhyasha.
Kuma idan gaba daya na wahala, dukan gabobin suna wahala tare. ko kuma idan an girmama gaba daya, dukan gabobin na farin ciki tare.
27 Mbe emwe olyanu muli mubhili gwa Kristo, ne ebhungo bhuli chimwi chwimwi kulubhala lwacho chigwatene na Kristo.
Yanzu ku jikin Almasihu ne, saboda haka kuma kowannen ku gabarsa ne.
28 Mbe Nyamuanga mwikanisa ateyeo echokwamba jintumwa, echakabhili abhalagi, echakasatu abhalimu, okwiya bhanu bhona abhakola ebhikolwa ebhikulu, okwiya echiyanwa ebhyo okuosha, bhanu abhasakila, bhanu abhakola omulimu gwo ukutangasha, na bhona bhanu abhamenya jindimi eja bhuli mbaga.
A cikin ikilisiya, Allah ya sa wasu su zama, na farko manzanni, na biyu annabawa, na uku masu koyarwa, sa'an nan sai masu yin ayyukan iko, sai masu aikin warkarwa, da masu bayar da taimako, da masu aikin tafiyar da al'amura, da masu harsuna daban daban.
29 Mbe eswe bhona chili ntumwa? Eswe bhona chili bhalagi? Eswe bhona chili bhalimu, Mbe eswe bhona echikola ebhikolwa ebhyo okulugusha?
To kowa manzo ne? ko kuwa duka annabawa ne? ko kuma duka masu koyarwa ne? Kowa ne ke yin manyan ayyukan iko?
30 Enibhusya, eswe bhona chili ne chiyanwa echo okuwosha? Eswe bhona echisimula kunyaika? Eswe bhona echigajula inyaika?
Ko kuwa dukan su ne suke da baiwar warkarwa? Dukan su ne ke magana da harsuna? ko kuma dukan su ne ke fassara harsuna?
31 Munomuno nimulonde ebhiyanwa ebhinene. Anyone nilibholesha injila eyobwana kukila jona.
Amma bari ku himmantu ga neman baiwa mafi girma. Kuma zan nuna maku wata hanya mafificiya.