< Kolosi 1 >

1 Hagi nagra Poli'na, Anumzamo Agra'a avesizante Jisas Kraisi aposol manio hu'nemo'nane, Timoti nerafu'ene ama avona kreneramu'e.
Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu,
2 Kolosi kumate'ma Anumzamofo nagama, ke amage'antetma fatgo hutma Kraisimpima nemaniza tafuhe'motarega, Anumza Nafatimofontegati asunku'zane, rimpa fruzamo'a tamagritega vie.
Zuwa ga tsarkaka da kuma amintattun’yan’uwa cikin Kiristi da suke a Kolossi. Alheri da salama daga Allah Ubanmu, su kasance tare da ku.
3 Hagi tagrama maka knama tamagriku'ma nunamu hunermanteta, Rantimofo Jisas Kraisi Nefa Anumzamofona susu hunento'e.
Kullum muna gode wa Allah, Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, sa’ad da muke addu’a dominku.
4 Na'ankure tamagrama Jisas Kraisinte'ma tamentintima nehutma, Anumzamofo nagaku'ma tamavesi nezmantaza zamofo tamagenke nentahuna zanku hu'none.
Gama mun ji labarin bangaskiyarku a cikin Yesu Kiristi da kuma ƙaunar da kuke yi saboda dukan tsarkaka.
5 Tagrama tamage Knare Musenke nentahita, fore'ma hanigeta kesune huta avegama ante'naza zamofompinti, amentinti hu'zane, avesinte'zana monafi anteramantegeno me'ne.
Kuna yin haka ne kuwa domin abin da kuke bege yana a ajiye a sama. Kun riga kun ji game da wannan bege sa’ad da kuka gaskata saƙon nan na gaskiya wanda shi ne bisharar
6 Ana Knare Musenkemo'a tamagrite e'neankino, miko kokankoka ama ana Knare Musenkemo'a hageno raga'a renente. Tamagrama ese knazupa ana Knare Musenkema nentahitma, Anumzamofo asunkuzana tamage hutma antahi ama hu'naze.
da ta zo muku. Ko’ina a duniya wannan bishara tana yi ta haihuwa tana kuma girma, kamar yadda take yi a cikinku tun daga ranar da kuka ji ta kuka kuma fahimci alherin Allah cikin dukan gaskiyarta.
7 Tamagra ko Epafras tagrane magoka kazokzo eriza eneruna nerafu rempi huramimigeta antahi'naze. Tamagriku huno tagrira tazahanigu Kraisi eriza enerino,
Kun koyi wannan gaskiya daga wurin Efafaras, ƙaunataccen abokin hidimarmu, wanda yake amintacce mai hidimar Kiristi a madadinmu,
8 rumokizmigu zmavesintezama Ruotage Avamumo'ma neramamia zanku agra eme nerasamie.
wanda kuma ya faɗa mana ƙaunar da kuke yi cikin Ruhu.
9 Hanki e'iana agafare, tagrama tamagenkema antahuna knaretima e'neana, tagra tamagrira Anumzamo Agra'a avesite avamupi knare antahi'zane, antahi ama hu'zana antevitermantesiegu nunamuna huvava huta antahi'negone.
Shi ya sa tun daga ranar da muka sami labarin, ba mu fasa yin addu’a dominku ba. Kullum muna roƙon Allah yă sa ku san kome da yake so ku yi, domin ku sami hikima ta Ruhu, ku kuma sami ganewar kome duka.
10 Ana nehutma tamagra hakare'zama hanaza zamo'a, Ramofo avurera knare nehuno, Ramofona ragi amisageno, ana miko knare erizantimo'a raga renentenkeno, Anumzamofo knare antahizampi hageta marerigahaze.
Ta haka za ku yi rayuwa wadda ta dace da Ubangiji, ku kuma gamshe shi a ta kowace hanya, kuna yin aiki mai kyau ta kowace hanya, kuna kuma yin girma cikin sanin Allah.
11 Agri'a masanentake hankavereti tamazeri hankavetinketa kazikazi huta nevuta, akoheta agazone huta musezampi manigahaze.
Allah yă ƙarfafa ku da dukan iko bisa ga ɗaukakar ƙarfinsa domin ku kasance da jimrewa sosai da kuma haƙuri, cikin farin ciki
12 Tamazeri knarema hanigetma Anumzamofo naga'mo'za erisintiharegahaze hu'nea masanentake kumakura, Nafatimofona miko zupa susu hunentone.
kuna gode wa Uba, wanda ya sa kuka cancanci ku sami rabo a gādon tsarkaka a cikin mulkin haske.
13 Na'ankure hanizamfo hanavefintira taza huno tavreno avesinentea Ne' Mofavre'amofo kumapi tante'ne.
Gama ya riga ya cece mu daga mulkin duhu ya kuma kawo mu cikin mulkin Ɗan da yake ƙauna,
14 Agrama kefozampinti mizaseranteno, kumitima apaserante ne'mofompi tante'ne.
wanda ta wurinsa muka sami fansa da kuma gafarar zunubai.
15 Hagi Kraisi'a onkenona Anumzamofo amema'agino, ana miko'zama Anumzamo'ma tro hunte'nea zantamimofona Agra ese mofavre mani'ne.
Kiristi shi ne surar da ake gani na Allah wanda ba a iya gani, ɗan fari a kan dukan halitta.
16 Na'ankure Agrake'za anamiko zana tro huntene, monafima me'nea zantamima, mopafima me'nea zantamima, negona zantamima, nonkona zantamima, kini vahe traro, ruzahu ruzahu kumaro, kegavahu vahero ruzahu hankavea, Agrake tro hunte'neakino Agri zantami me'ne.
Ta wurinsa aka halicci dukan abu, abubuwan da suke cikin sama da abubuwan da suke a duniya, waɗanda ake gani, da waɗanda ba a gani, ko kursiyoyi ko ikoki ko masu mulki ko hukumomi; an halicci dukan abu ta wurinsa da kuma dominsa ne.
17 Agra ana miko'zamo'a fore osu'negeno mani'neankino, ana mikozana Agrake'za azeri manumanu hu'ne.
Ya kasance kafin dukan abu, kuma a cikinsa ne dukan abubuwa suke a harhaɗe.
18 Kraisi'a mono kevu naga'mofo aseni'a mani'ne. Fri'naza vahepintira Agra esera fripintira oti'negu, ana miko zampina Agrake aseni'a mani'ne.
Shi ne kuma kan ikkilisiya, wadda take jikinsa. Shi ne mafari da kuma na farko da ya tashi daga matattu, domin a cikin kowane abu yă zama mafifici.
19 Na'ankure Nemofompima Anumzamo'a Agra'a manivitesigu musena nehie.
Gama Allah ya ji daɗi yă sa dukan cikarsa ta kasance a cikin Kiristi,
20 Keka zafare tagirami'nea koranteti, monafine mopafina rimpa fruzana avrenteno, Kraisimpi ana mikozana Anumzamo'a emeri hagerafino, erimago huno Agrarega avrentene.
ta wurin Kiristi ne ya komar da kome zuwa ga kansa. Ya kawo salama ga abubuwan da suke ƙasa da abubuwan da suke sama, ta wurin jinin Kiristi da ya zubar a kan gicciye.
21 Hagi korapara tamagrama kefo tamavutmavama nehuta, antahintahi tamifina Anumzamofo ha' vahe'ma manineta afete mani'nazane.
A dā kuna a ware da Allah, kuka kuma zama abokan gāba a cikin tunaninku saboda mugun halinku.
22 Hianagi menina Kraisi'a ama avufgare eme frino, tamazeri mago huno Anumzamofo avurera tamazeri ruotge hu'neankino, magomo'a kea huoramantege, hazenke vahere huoramantesigetma, havigema huramante zampintira fru hutma manigahaze.
Amma Ɗansa ya zama mutum ya kuma mutu. Saboda haka Allah ya yi sulhu da ku, yanzu kuwa ya bar ku ku tsaya a gabansa da tsarki, marasa aibi, da kuma marasa abin zargi.
23 Hianagi tamage kegura tamamentinti huvava nehutma, anankere oti hanavetiho. Fore hanigeta kesnaza zanku'ma Knare Musenkefinti'ma antahi'naza zana otreho. Ana Knare Musenkea miko ama mopafi zantaminte huama hu'nazankita ko antahinaze. Nagra Polina e'i anankemofo eri'za vahe mani'noe.
Sai ku ci gaba cikin bangaskiyarku, kuna tsaye a kafe kuma tsayayyu, ba tare da gusawa daga begen da kuka ji daga bishara ba. Wannan ita ce bisharar da kuka ji wadda aka yi shelarta ga kowace halittar da take ƙarƙashin sama, wadda kuma ni Bulus, na zama mai hidimarta.
24 Tamagriku'ma hu'na natama e'neruazankura nagra muse nehue. Na'ankure Kraisi'ma atama erimete'nea zamo'a ama navufarera natazana erivinetoankita, mono kevumotma, Kraisi avufga mani'naze.
Yanzu, ina farin ciki saboda wuyar da nake sha dominku, don ta wurin wuyan nan zan cika abin da ya rage na wuyar da Kiristi ya sha saboda jikinsa, wato, ikkilisiya.
25 Nagrama vahetema kegavahu eri'za vahe'ama mani'noana, tamagrama tamaza hu'zama erisagu hunantege'na, ana miko Anumzamofo nanekea huama nehue.
Na zama mai hidimar ikkilisiya bisa ga aikin nan da Allah ya ba ni amana saboda ku, domin in sanar da maganar Allah sosai.
26 Ama ana nanekea oku'a ante frakino koma maniza e'naza vahepine, ana knafine anteneane. Hianagi menina Anumzamofo nagatera eri ante'ama nehie. (aiōn g165)
Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn g165)
27 Anumzamo'a Agra'a avesite oku'a me'nea kea taveri hu'ne. Ama ana kea knare hu'neankino, maka vahe'mokizmi zamaza hugahie. Ama ana kea Kraisi'a agra tamagrane mani'neankino tamavreno vanigetma so'ezana kuma'afinti ome erigahaze.
Su ne Allah ya so yă sanar da yadda irin yalwar ɗaukakar asirin nan take a cikin al’ummai, asirin nan kuwa shi ne Kiristi a cikinku, begen ɗaukakar da za a bayyana.
28 Hu'negu miko kazigama vunana Kraisinkura, Anumzamo'ma tami'nea knare antahintahireti kegava hiho nanekea nezmasamita rempia hunezamune. Na'ankure Anumzamofontera fatgo hu'za Kraisi'ene tragote'za manisazegu anara nehu'ne.
Saboda haka ko’ina muka tafi, muna shela, muna gargaɗi, muna kuma koyar da kowa da dukan hikima, don mu miƙa kowa cikakke a cikin Kiristi.
29 E'ina hu'negu Kraisima maka hankavema naminereti tusi hankavetina eri'zana e'nerue.
Don haka ne ina fama, ina kuma ƙoƙari da duk ƙarfin nan da Kiristi ya ba ni.

< Kolosi 1 >