< Aposolo 1 >

1 Nagra Luku'na, ese avontafe'ma kre'nofina, Tiofolisiga ko kasmi'noe, Jisasi'ma agafa huno hakarezama nehuno rempima hunezamigeno,
A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
2 avreno monafinka vu'nea knare ehanati'ne. Hianagi vunaku nehuno'a Agrama zamavare'nea aposol nagara ruotge Avamu'mo aza higeno, eri'zama erisaza zankura zamasmi'ne.
har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
3 Ana amage nentaza aposol nagateke, atama erino fri'nefinti otino, Nagra mani'noe huno 40'a zage'gnafina zamavure vano nehuno, anahu kna huno Agra rama'a kampinti, ruzahu ruzahu ke nehuno, mika'zama Anumzamofo kumapima me'nea avu'ava zanku kea nehige'za nege'za antahi'naze.
Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
4 Ko'ma zamagrane mani'neno'a, anage huno huzmante'ne, Jerusalemi kumara otretfa hiho. Hianagi Nenfa'ma huvempa huno huhampri ramante'nea zanku'ma tamasmi'noana avega antetma maniho.
A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
5 Na'ankure Joni'a tintfanu mono tina frezmante'ne, hianagi ama knaretira atupa knafi, tamagra ruotge Avamuteti tina fregahaze.
Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
6 Aposol naga'mo'za eritru hu'za magopi manite'za, agafa hu'za Jisasina antahige'naze. Ramoka amagna, Israeli vahe'mokizmi nomani'za zamazeri fatgo nehu'na, kva krizmantegahue hu'nana knafi?
Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
7 Hazageno agra anage huno zamasmi'ne, Tamagri'zana omane'neakita tamasmisugeta ontahigahaze. Nanknarero, nanknafino Nenfa'a agra hanave'afi, anankna huhamprinte'ne.
Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
8 Hu'neanagi ruotge Avamumo tamagrite esigetma, tusi'a hanave eritetma, Nagri nagenkea Jerusalemi kumate huama nehutma, Judiane Sameriane huama nehutma, afete mopa omeatre eme atre arega ome huama hugahaze.
Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
9 Ana naneke zamasmiteno, negageno hampompi ufrege'za onke'naze.
Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
10 Monafi kete'za mani'nageno, ame' huno efeke kukena hu'na'a ne'tremoke anante oti'ne'ne,
Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
11 anage hu'na'e, Galili vahe'mote na'a higetma amarera oti'netma monafinka negaze? Ama ana Jisasi tmatreno monafi negageno mareri'neaza huno, ete anahu kna huno egahie, huke zamasmi'na'e.
Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
12 Anante mago agona Olivie nehaza agona atre'za Jerusalemi e'naze. E'i ana agona Jerusalemi tava'onte me'ne, kama vu'amo'a, mani fruhu kna zupa vute'za neaza avamente me'nea agone. (1 kilomita avamenteku hu'ne.)
Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
13 Zamagrama Jerusalemi ufrete'za, nemaniza nompi anagame umareri'za hunaragintepinka mani'naze. Pita ene Joniki, Jemisi ene Endruki, Filipi'ene Tomasiki, Bataromio ene Matiuki, Jemisi Alfiasi nemofo ene Zelati nagapinti ne' Saimoniki, Jemisi nemofo Judasiki hu'za anampi umani'naze.
Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
14 Maka ana naga'mo'za magoke antahintahifi maka'zupa nunamu nehu'za mago'a a'nene, Mariaki Jisasi nerera'ene, Jisasi nefu'zagi hu'za mani'naze.
Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
15 Ana knafina zamentinti nehaza nagapinti Pita'a 120'a naza naga amu'nozamifi otino anage hu'ne.
A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
16 Nafuhete, Ruotge Avamumo ko Deviti asmigeno avontafepima krente'neana, Judasi zamareno vige'za ha' vahe'mo'za azeri'naze kemo'a avufa'a forehie.
ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
17 Tagrane mani'neno, agra ama mono eri'zana eri'ne.
dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
18 (Menina Judasi havi avu'ava'mo ana mopa miza se'ne, ana mopafi kanahegeno rimpamo tagatiramine.
(Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
19 E'ina huno frige'za Jerusalemi kumate vahe'mo'za ana naneke nentahi'za ana mopagu Aramu kefi Hakaltemie hu'naze, zamagra kefina Korantami'nea mope hu'naze.)
Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
20 Anazanku Zgame avontafipina anage huno kre'ne, Atregeno mago'zana noma'afina omaneno, Anampina atregeno mago vahere huno omanino, (Sam-Zga 69:25), Atregeno mago vahe'mo agri nona erino, eri'zana erino huno avona krente'ne. (Sam-Zga 109:8)
Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
21 Ana hu'negu tagra mago ne azeri otisunkeno, Judasi nona erisie. Ana ne'mo'a tagrane maka knama, Ramo Jisasi'ma mani'nereti vuno,
Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
22 Joni'ma mono tima fre ante'nea knareti eno, tagripinti avareno monafi vu'neaza ke'nenimo, fri'nefinti oti'neazana huama huno tagranena vano hugahie.
farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
23 Ana hute'za tare ne'tre znazeri oti'naze, Josefenku Banabasi'e (nehaza ne'kino mago' agi'a Jastusi'e) magora Matiasi'e.
Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
24 Ana hute'za nunamu hu'za, Ramoka kagra hakare vahe'mofo zamarimpa ke'nane. Hanki ama tare ne'trenpintira, inamofo huhampri antenampi taveriho.
Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
25 Kamagema'ante'nea aposol ne' Judasi'ma eri'zama atreno kuma'arega vu'nea ne'mofo kuma'ma erino ama ana aposol eri'zama erinogura huhamprinte'nampi taverio.
ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
26 Anante mago'zokago (lots) Taisi zokago reza kazageno, Matiasi huhampri'naza su'amo eama hige'za, Matiasi azeri otizageno, 1lni'a aposol nagapi ufre'ne.
Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.

< Aposolo 1 >