< Uromawa 1 >

1 A hira Bulus urere ukaba Asere vana umeme Yesu una kadura ka vana be Asere ma muru ma cukuno unu bezi tize ta Asere ahira an back de sa wa kaba me but ba.
Bulus, bawan Kiristi Yesu, kirayaye don yă zama manzo, keɓaɓɓe kuma domin bisharar Allah.
2 Aye kuna tize ta ASere ti be runta ahira a vana uka dura ka meme anu nyitike ihori me kasi anu nyetike me ahira Asere aru.
Bisharar da Allah ya yi alkawari tuntuni ta bakin annabawansa a cikin Nassosi Masu Tsarki
3 Tige tize me ta suro ahira avana uka dura ka Asere uwatu una kara Dauda mani.
game da Ɗansa. Wanda bisa ga mutuntakarsa, zuriyar Dawuda ne.
4 Barki tize tu meme tini nilem nurunta alem ahira Ogomo Asere uboo anu sa wa ra ahira a meme wa kuna urunta.
Wanda bisa ga Ruhun tsarki, an shaida shi da iko cewa shi Ɗan Allah ne ta wurin tashinsa daga matattu. Wannan bishara kuwa game da Yesu Kiristi Ubangijinmu ne.
5 Ahira aniza ni vana uwe Yesu wa zauka me nan Bulus wazin ka dura kawe me anyimo aniza nuwe me Ogomo Asere.
Ta wurinsa da kuma saboda sunansa, muka sami alheri muka kuma zama manzanni don mu kira mutane daga cikin dukan Al’ummai zuwa ga biyayyar da take zuwa daga bangaskiya.
6 A nyimo une ugeme, atiti shi i cukuno ahana a Yesu.
Ku ma kuna cikin waɗanda aka kira ku zama na Yesu Kiristi.
7 Utakarda ugeme ushi uni sa vat ushi anyimo Roma, ahana Asere, an de sa wa zi lau, ca ti gomo ti cukuno ti shi usuro ahira a Asere aco nan Yesu.
Wannan wasiƙa ce zuwa ga dukanku da kuke a Roma waɗanda Allah yake ƙauna, waɗanda kuma ya kira domin su zama tsarkaka. Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma daga Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
8 In di tubi unu guna izin na puru arum barki imum sa Ugomo Asere ma tuburko vana umeme ma eh duru intize ta Asere une me.
Da farko, ina gode wa Allahna ta wurin Yesu Kiristi saboda ku duka, gama ana ba da labarin bangaskiyarku a ko’ina a duniya.
9 Ugomo Asere sa ma kabi tize tuwe me inzinu wuza ukatuma kageme ini riba lau, ubezizi uti mumum sa ti ribze apuru awe me ayen ina na katuma kawe me inringi shi nyani aye wa wuna.
Allah, wanda nake bauta wa da dukan zuciyata cikin wa’azin bisharar Ɗansa, shi ne shaidata a kan yadda kullum ina tunawa da ku
10 Vat uganiya sa inzin biringara ingu, na akini Ugomo Asere ma kunna iriba em barki katuma ka meme, bati ma nyam nikara nu wuza me.
cikin addu’o’ina a kowane lokaci; ina kuma addu’a cewa a ƙarshe in Allah ya yarda hanya za tă buɗe mini in zo wurinku.
11 In nyara u ira u shi barki inya shi tire tize turunta sa ta wuna, sa ti di kinki shi nikara.
Ina marmarin ganinku don in ba ku wata baiwar ruhaniya, don ku yi ƙarfi
12 Unyara um uni ti benki acece aru intize ta Asere barki kati tiperke me inimum sa ma buki duru ti wuzi ini.
wato, don ni da ku mu ƙarfafa juna ta wurin bangaskiyarmu.
13 Ni henu ida nyaran shi irusi ba, agi in nyara in ezizi ahira a shime, daki ma kem ba u aye ba se aname. In nyara ani me barki in kem re iburi ahira ashi me nan ahira a Yahudawa.
Ina so ku sani’yan’uwa cewa na yi shirin zuwa wurinku sau da dama (amma aka hana ni yin haka sai yanzu). Na so in zo domin in sami mutane wa Kiristi a cikinku, kamar yadda na yi a cikin sauran Al’ummai.
14 Me una matara mani vat anikira Yahudawa nan agenu, vat anu urusa nan ababana.
Ina da hakki ga Hellenawa da waɗanda ba Hellenawa ba, ga masu hikima da kuma marasa azanci.
15 Barki ani me, ahira am, ma nya nice num ibuki tize ta Asere cagi ahira ashime sa ira uRomawa.
Shi ya sa na yi himma sosai in yi muku wa’azin bishara ku ma da kuke a Roma.
16 I da kuna mu e mu buka ushi tize ta Asere ba, barki ahira ame ani inkezin tere timumu ti riri hira Asere, ya cukuno ka dure kani inbezizi shi nan ande sa wazowe a Yahudawa ba.
Ba na jin kunyar bishara, gama ita ikon Allah ne domin ceton kowa da ya gaskata, da farko ga Yahudawa, sa’an nan ga Al’ummai.
17 Ahira ukuna utize turunta ine ini ya wuna inkenzi nikara.
Gama a cikin bishara an bayyana adalci daga Allah wanda yake ta wurin bangaskiya daga farko zuwa ƙarshe, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mai adalci zai rayu ta wurin bangaskiya.”
18 A zinu kurzizo iriba ibur ya Sere usuro asesere ahira uzatu tarsa Asere, nan katuma ka bur ka nabu sa wada bowe kadure ba, barki katuma ka bur kawe me.
Ana bayyana fushin Allah daga sama a kan dukan rashin sanin Allah da kuma muguntar mutanen da suke danne gaskiya ta wurin muguntarsu,
19 Barki imum sa adi rusi barki Asere ada hunzize inini ba ahira aweme, barki Asere ani abezizi we.
gama abin da ana iya sani game da Allah a bayyane yake a gare su, domin Allah ya bayyana musu shi.
20 Dati utuba une ti mumum ta Asere ada hira tini ba, ti gomo timeme tizatu mara uni wa hem in timumum sa ma bari arusan tini, barki anime anu wz gawe umuntuno. (aïdios g126)
Gama tun halittar duniya halayen Allah marar ganuwa, madawwamin ikonsa da kuma allahntakarsa, ana iya ganinsu sarai, ana fahimtarsu ta wurin abubuwan da Allah ya halitta, domin kada mutane su sami wata hujja. (aïdios g126)
21 Barki anime anu wa rusan na Asere wa da nonza me ba agi me Asere ani ba, wa da gusa me tanonzo ba, wa nyarama kari muriba mu zatu urusa mu wu maree.
Gama ko da yake sun san Allah, ba su ɗaukaka shi a matsayin Allah ko su gode masa ba, sai dai tunaninsu ya zama banza, zukatansu masu wauta kuma suka duhunta.
22 Wazinu gusa we anu rusa wani, wa cukuno ababana
Ko da yake sun ɗauka su masu hikima ne, sai suka zama wawaye,
23 . Wa gamirka urusa wa Asere uzatu wono wa cukuno kasi nipum nu nubo sama di wi, nan inyin, a inama ini ja, nan anu wungo aburu adizi.
suka kuma yi musayar ɗaukakar Allah marar mutuwa da siffofin da aka ƙera su yi kama da mutum mai mutuwa da tsuntsaye da dabbobi da kuma halittu masu ja da ciki.
24 Barki ani not me Asere akurzo ana madini anu woza itimum ti bur, wa cara apum aweni acece awe me.
Saboda haka Allah ya yashe su ga mugayen sha’awace-sha’awacen zukatansu ga fasikanci don a ƙasƙantar da jikunansu ga yin abin kunya.
25 Barki ani me wa curo urusa wa Asere nan uzato urusa, wa cara urus Asere ni wa ribi utarsa ane, wa gawe uwuza Asere ninonzo. (aiōn g165)
Sun sauya gaskiyar Allah da ƙarya, suka kuma yi wa abubuwan da aka halitta sujada suna bauta musu a maimakon Mahalicci, wanda ake yabo har abada. Amin. (aiōn g165)
26 Barki ani me Asere anya we atari ta nu abur, wano wa cari apum aweni inti mumu ti zezen, wa gamari ane aweme wa cukuno ti mumum ti bur.
Saboda wannan, Allah ya yashe su ga sha’awace-sha’awacensu masu banƙyama. Har matansu suka sauya daga haɗuwar mace da miji wadda ita ce daidai bisa ga halitta zuwa haɗuwa da’yan’uwansu mata wadda ba daidai ba.
27 A hana ruma wa ceki umusa nan ane, wa kuri umusa nan ahana aruma, ane nan ahana aruma wa wuzi imum idira umu eh, wa hunguko ace aweme uceki una uhuma.
Haka ma maza suka bar al’adar kwana da mata suka tunzura cikin sha’awar kwana da juna, abin da ba daidai ba bisa ga halitta. Maza suka aikata rashin kunya da waɗansu maza, suka jawo wa kansu sakamako daidai da bauɗewarsu.
28 Wa ga wa hem wa ruse Asere, Asere aceki we wa wuzi imumu ibur wa wuzi imumu imu eh.
Da yake ba su yi tunani cewa ya dace su riƙe sanin Allah da suke da shi ba, sai ya yashe su ga tunanin banza da wofi, su aikata abin da bai kamata a yi ba.
29 We anu zatu uwuza imumu iriri, nan nu wuza imumu izezen, nan nutarsa imumu une, nan nanu uhuza anu, iwa imu cini ini.
Sun cika da kowace irin ƙeta, mugunta, kwaɗayi, da tunanin banza da wofi. Suka kuma cika da kishi, kisankai, faɗa, ruɗu, da kuma riƙo a zuci. Su masu gulma ne,
30 Anu wesi anu nan anu gasime Asere, anu uriza inama acece nan nanu yeze ace, nan nanu zatu tarsa anka aco.
da masu ɓata suna, masu ƙin Allah, masu rashin kunya, masu girman kai, masu rigima; sukan ƙaga hanyoyin yin mugunta; suna rashin biyayya ga iyayensu;
31 Nan nanu zatu urusa, nan nanu zatu usu unihenu.
su marasa hankali ne, marasa bangaskiya, marasa ƙauna, marasa tausayi.
32 Anu wuza utimumu tiginome umaza une uwe me iwono, azo uwuza utimumu tigino tini cas ba, wa imbizo timaru tanu uwuza me.
Ko da yake sun san dokar adalcin Allah cewa masu aikata irin waɗannan abubuwa sun cancanci mutuwa, duk da haka ba cin gaba da aikata waɗannan abubuwa kaɗai suke yi ba, har ma suna goyon bayan masu yinsu.

< Uromawa 1 >