< Umarkus 1 >
1 U tuba uka dura kurunta ka Yesu vana Asere.
Farkon bishara game da Yesu Kiristi, Ɗan Allah.
2 Kasi unu kurzo tize ta sere Ishaya ma nyetike “ira, “indi tuburko we una kadura a hira awe me, meh mani madi barka we uname.”
An rubuta a cikin littafin annabi Ishaya cewa, “Zan aika da ɗan aikena yă sha gabanka, wanda zai shirya hanyarka,”
3 “Akunna nimyera nu uye ani jaa, 'unu tisa, cukuno unu rusa anu nan Ugomo Asere, hakani una umeme dert'”.
“muryar mai kira a hamada tana cewa, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.’”
4 Yohana ma eh ma zorso anu anyimo anijaa makuri ma beziwe una uzorso me nannu guna wa ceki a cara abanga a zenzen barki akabiwe usuro abanga aburume.
Ta haka Yohanna ya zo, yana baftisma a yankin hamada, yana kuma wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai.
5 Vat nipin nu Judiya nan anu Urushalima, wasuri wa ha ahira ameme manno ma zorowe uraba u Juda. sawabuki uguna wa ceki a banga a buru aweme.
Dukan ƙauyukan Yahudiya da dukan mutanen Urushalima suka fiffito zuwa wurinsa. Suna furta zunubansu, ya kuwa yi musu baftisma a Kogin Urdun.
6 Yohana ma soki u dibi utiwui unu subu urakumi ma kuri ma tirzi utinome ini wa imimare imeme yazi matu mishii ini jaa.
Yohanna ya sa tufafin gashin raƙumi, ya kuma yi ɗamara da fata. Abincinsa fāri ne da kuma zumar jeji.
7 Maboo tize ti Ugomo Asere maguwe uye ma eze sa ma tekum ini kara mi indaki mabari uguna in tunguno in sopi be nyumo ba kpatak ameme.
Wannan kuwa shi ne saƙonsa, “A bayana, wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban kuwa isa in sunkuya in kunce igiyar takalmansa ba.
8 Mima zoroshi imgwei me madi zorsoshi inbibe beriri.
Ina muku baftisma da ruwa, amma shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
9 Anyimo atiye tigonome tine Yesu ma suri Unazarat anyimo Ugalili Yohana mani ma zoro me uraba Ujorda.
A lokacin, Yesu ya zo daga Nazaret na Galili, Yohanna kuwa ya yi masa baftisma a Urdun.
10 Sa Yesu ma suro agwei me, Asesere a pokino bibe biriri ba Asere bi tu anipum nimeme gusi bihurge
Da Yesu yana fitowa daga ruwan, sai ya ga sama ya buɗe, Ruhu kuma yana saukowa a kansa kamar kurciya.
11 Sa nimyrang na suro Asesere. Hu, vana um mani sa inteki unu nyara me. in kunna urunta uweme.
Sai murya ta fito daga sama ta ce, “Kai ne Ɗana, wanda nake ƙauna, da kai kuma nake fari ciki ƙwarai.”
12 Abinime bibe biziki me bi hamme ani jaa.
Nan da nan, sai Ruhu ya kai shi cikin hamada,
13 Ma cukuno ani jaa me tiye tina akura nazi, una bi be bizenzen ma eh ma mansame, maciki ni gome nan ni nama ini jaa una katuma ka Asere ma nyinzi me imum besa manyara.
ya kuma kasance a hamada kwana arba’in, Shaiɗan yana gwada shi. Yana tare da namomin jeji, mala’iku kuma suka yi masa hidima.
14 Uganiya sa a meki Yohana Yesu ma ennu boo anu tize ka Asere.
Bayan da aka sa Yohanna a kurkuku, sai Yesu ya shigo cikin Galili, yana shelar bisharar Allah.
15 Magu ana uganiya wa aye ma saa mu Ugomo Asere ma aye mamu. hem mi ikabi tize tum.
Yana cewa, “Lokaci ya yi. Mulkin Allah ya yi kusa. Ku tuba, ku gaskata bishara!”
16 Madusa ani kira nu raba udan Ugalili, ma iri Siman nan Andrawus uhenu u Siman wazi ma hurba uraba me. wazi numensi icere.
Yayinda Yesu yake tafiya a gaɓar Tekun Galili, sai ya ga Siman da ɗan’uwansa Andarawus, suna jefa abin kamun kifi a cikin tafkin, domin su masunta ne.
17 Yesu ma guwe aye tarsan nimi indi wushi anu mensi anabu.
Yesu ya ce, “Ku zo, ku bi ni, ni kuwa zan mai da ku masuntan mutane.”
18 Wa ba ceki ma hurba me wa tarsi me.
Nan da nan, suka bar abin kamun kifinsu, suka bi shi.
19 Mara anyimo a tanu ma iri Yakubu vana u Zabadi nan Yohana uhenume. wah ra anyimo ujirgi umgwei unu urezi umakoma.
Da ya yi gaba kaɗan, sai ya ga Yaƙub ɗan Zebedi, da ɗan’uwansa Yohanna a cikin jirgin ruwa, suna gyaran abin kamun kifinsu.
20 Matiti we, wa dusa waba ceki acho awe me Zabadi anyimo ujirgi umgwei me wa tarsi me.
Ba da ɓata lokaci ba, ya kira su, sai suka bar mahaifinsu Zebedi a cikin jirgin ruwan, tare da’yan haya, suka kuwa bi shi.
21 Ma haki a nyimo Ukaparnahum Asabar adusa a ribe, me ma ka ribe a nyimo udenge unigura ma boo tize ta Asere. Wa kunna biyau inni mumbe sa ba we wa
Suka tafi Kafarnahum. Da ranar Asabbaci ta kewayo, sai Yesu ya shiga majami’a ya fara koyarwa.
22 ziki me debe sa mazin nikara azoh gusi debe sa ma bezizi abanga.
Mutane suka yi mamakin koyarwarsa, domin ya koyar da su kamar wanda yake da iko, ba kamar malaman dokoki ba.
23 A nyimo udenge unigura me uye mara ni in bibe bizenzeng. Maha ma wu uhunu gangang.
Nan take, sai wani mutum mai mugun ruhu a majami’arsu, ya ɗaga murya ya ce,
24 Nyanini tidi wuzi in hu Yeso una nu nazareth? Wa aye uhuzin duru? Marusa we hu bibe ba Asere bini.
“Ina ruwanka da mu, Yesu Banazare? Ka zo ne don ka hallaka mu? Na san wane ne kai, Mai Tsarki nan na Allah!”
25 Yeso ma busurka ugbergene me magu, ingara u suri abini me.
Yesu ya tsawata masa ya ce, “Yi shiru! Fita daga cikinsa!”
26 Abini me bibe bi zenzeng me bi vete me adizi bi yeze nigmirang gangang bi ku sura me.
Sai mugun ruhun ya jijjiga mutumin da ƙarfi, ya fita daga jikinsa da ihu.
27 vat anu wa kunna biya, wa ikki nya nini izigeme, uboo abanga asoh nan ni kara! Mayenne anu ibe zenzeng wa yenne wa kunna me.
Dukan mutane suka yi mamaki, suna tambayar juna suna cewa, “Mene ne haka? Tabɗi! Yau ga sabuwar koyarwa kuma da iko! Yana ma ba wa mugayen ruhohi umarni, suna kuma yin masa biyayya.”
28 Abini me abanga adusa a ribize vat a nyimo nan matara mu Galili.
Labari game da shi ya bazu nan da nan ko’ina a dukan yankin Galili.
29 A hira me sa wa ceki udenge unigura me, wa ribe anyimo a kura Simon wan Andarawus an Yakubu nan Yohana.
Da suka bar majami’ar, sai suka tafi gidan su Siman da Andarawus, tare da Yaƙub da Yohanna.
30 Ugiri u Simon marari innipum ba wa buki me abanga ameme.
Surukar Siman tana kwance da zazzaɓi, sai suka gaya wa Yesu game da ita.
31 Ba amini me ma meki tari ma hirza me. ma ba huma. ma ziki imumare ma nyawe.
Sai ya je wajenta, ya kama hannunta, ya ɗaga ta. Zazzaɓin kuwa ya sāke ta, ta kuma yi musu hidima.
32 Unnu wunjoro, wa ezime inna na tikoni nan bibe sa agbergene wa ribe we.
A wannan yamma, bayan fāɗuwar rana, mutane suka kawo wa Yesu dukan marasa lafiya, da masu aljanu.
33 ni pin me ni gurna vat ana tukum.
Duk garin ya taru a ƙofar gidan.
34 ma humza vat ana tikoni sassas ma kuri ma suzo agbergene wa buki tize barki wa rusi me.
Yesu kuwa ya warkar da marasa lafiya da yawa da suke da cututtuka iri-iri. Ya kuma fitar da aljanu da yawa, amma bai yarda aljanun suka yi magana ba, don sun san wane ne shi.
35 Ma suri nisssizo maka wuna biringara in sissimme.
Da sassafe, tun da sauran duhu, Yesu ya tashi, ya bar gida, ya tafi wani wurin da ba kowa, a can ya yi addu’a.
36 Siman nan bibe sa wa zi nigome wa nyarime.
Siman da abokansa suka fita nemansa.
37 Wa dusa wa iri me a hira sa ma rani. sa wa ira me, wa gu imme, anabu wa zin innu nyara uwe.
Da suka same shi, sai suka ce, “Kowa yana nemanka!”
38 Ma guna taru ni, arahira a ninjo a nipin imbuki we tize abini me cangi. Imumbe sa ya en me ya zigino me.
Yesu ya amsa ya ce, “Mu je wani wuri dabam, zuwa ƙauyukan da suke kusa, don in yi wa’azi a can ma. Wannan shi ne dalilin zuwana.”
39 Ma dusa vat a nyimo uGalili, ma boo tize ta Asere a nyimo a tidenge ti nigura, ma suzo a gbergene.
Sai ya tafi ko’ina a Galili, yana wa’azi a majami’unsu, yana kuma fitar da aljanu.
40 Uku taru maka aye ma tun guno inna ruu, magu imme ana inki wa hem uhuman.
Wani mutum mai kuturta ya zo wurinsa, ya durƙusa ya roƙe shi ya ce, “In kana so, za ka iya tsabtacce ni.”
41 Ma ngwimca innu gogoni, Yeso ma yeze tari timeme ma dari me, magu inn zinnu su me, magu, huma.
Cike da tausayi, sai Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka tsabtacce!”
Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi, ya kuma warke.
43 Yeso ma gu imme innki wa buka uye abanga agino adi huwe, dusa ana me. Yeso ma gu imme hana kati ubuki uye iri mum.
Yesu ya sallame shi nan take, da gargaɗi mai ƙarfi cewa,
44 Ka nya una katuma ka Asere udanga me, umm be sa Musa mabuki we unnu guna wuzi ini.
“Ka lura kada ka gaya wa kowa wannan. Amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayun da Musa ya umarta saboda tsarkakewarka, don yă zama shaida gare su.”
45 Ba unu me ma tunguno ubo anabu imum me vat. Abini ani Yeso ma diri ace usuro a nipin. Ma dusa maka cukuno a manyanga ma huu im bikki cas barki anu wa nyarai me.
A maimakon haka, sai ya fita, ya fara magana a sake, yana baza labarin. Saboda haka, Yesu bai ƙara iya shiga cikin gari a fili ba, sai dai ya kasance a wuraren da ba kowa. Duk da haka, mutane suka yi ta zuwa wurinsa daga ko’ina.