< 1 Uyohana 3 >
1 Ira nin usu me sa aco aru me ma bezin duru, bati atitin duru ahana Asere, y a cukuno ane ani atisan duru, ine ini ya wuna une uda rusan duru ba, barki uda rusa me ba.
Dubi irin kaunar da Allah ya bamu, har da za a kira mu 'ya'yan Allah, haka muke kuwa. Saboda wannan dalili ne duniya bata san muba, saboda bata san shi ba.
2 Shi ahana iriba im, ana me daki amu poko imum me sa tizi ba. Ti rusa ingi Ugomo Asere ma aye tidi cukuno gusi meme, tidi iri me uzina umeme.
Kaunatattu, yanzu mu 'ya'yan Allahne, kuma ba a bayyana mana yadda zamu zama ba tukuna, mun sani sa'adda Almasihu zai bayyana, zamu zama kamarsa, domin zamu ganshi kamar yadda yake.
3 Vat desa mazin ini iriba ini kara barki imum me i'eze in naje ma cukuno lau gusi meme.
Dukkan wanda yake da wannan bege game da gidan gobe ya kan tsarkake kansa, kamar yadda shima yake da tsarki.
4 Vat desa mare aje uni wuza imum iburi, ma game tize ta Asere tini, barki uwuza imum iburi unyarime Asere uni.
Dukkan wanda yaci gaba da yin zunubi yana ketare shari'a kenan. Gama zunubi ketare shari'a ne.
5 I rusa Yesu ma'e barki ma kari imum iburi ini, ahira ameme imum iburi izome ni.
Kun sani Almasihu ya bayyana domin ya dauke zunubai ne. Kuma a cikinsa babu zunubi.
6 Vat desa ma ciki anyimo ameme, mada wuza me imum iburi ba, da mamu ira me ba, mada taame me ba.
Ba wanda zai kasance a cikinsa da zai cigaba da yin zunubi. Ba wanda zai ci gaba da aikata zunubi da zai ce ya sanshi, ko kuma ya ganshi.
7 Shi ahana iriba im, kati i hem uye ma rangi shi, desa ma wuza imum ihuma, unu uhuma mani usanzi Uyesu.
'Ya'yana kaunatattu, kada ku bari kowa ya baudar da ku, wanda yake aikata adalci shi adali ne, kamar yadda Almasihu yake adali.
8 Vat desa ma wuza imum iburi me vana ubibe bizen-zen mani, barki datti utuba unu uburi mamu unu wuza imum iburi mani. Ane ani vana Asere Yesu ma'e barki ma cari katuma ka unu uburi.
Wanda yake aikata zunubi na ibilis ne, gama ibilis yayi zunubi tun daga farko. Dalilin haka ne Dan Allah ya bayyana, domin ya rushe ayyukan ibilis.
9 Desa mazi vana Asere mani, mada wuza me imum iburi ba, barki bisana bi meme bi ciki anyimo ame mada wuza me imum iburi barki me vana Asere mani.
Duk wanda aka haife shi daga Allah ba ya yin zunubi, saboda irin Allah na cikinsa. Ba zaya iya ci gaba da yin zunubi ba domin an haife shi daga wurin Allah.
10 Bisana bi Ugomo Asere nan bi unu buri bida zo me unu hunne me ba. Desa mada wuza me imum iriri ba, mada zoo me wa Asere ba, nani desa ma nyari me uhenu ume me. Anyimo
Ta haka ne ake bambanta 'ya'yan Allah da 'ya'yan ibilis. Dukkan wanda baya aikata adalci ba na Allah bane; haka kuma wanda ba ya kaunar dan'uwansa.
11 Kadura ka zigine me sa ya kunna datti unu tuba, i canti nihenu memeru.
Domin wannan shine sakon da kuka ji tun daga farko: cewa mu kaunaci junanmu,
12 Kati i cukuno kasi Kayinu sa mazi vana uburi, d esa ma huu uhenu umeme, nyanini ya wuu ma huu me? Barki katuma ka maree, ku uhenu umeme karizi.
ba kamar Kayinu ba wanda yake na shaidan kuma ya kashe dan'uwansa. Me yasa ya kashe shi? Saboda ayyukansa miyagu ne, na dan'uwansa kuma masu adalci ne.
13 Kati i gamari mu riba, nihenu ingi une wa gaa shi.
Kada kuyi mamaki 'yan'uwana, idan duniya ta ki ku.
14 Na ti rusi tamu aka iwono, uhana uvengize barki unyara uni henu, desa mada nyara me nihenu ba ma ciki ticukum ti wono tini.
Mun sani mun ratsa mutuwa zuwa cikin rai, saboda muna kaunar 'yan'uwa. Dukkan wanda ba ya yin kauna, shi matacce ne.
15 Desa ma game uhenu umeme, unu huza anu mani, u vengize urunta uzo me ume ba. (aiōnios )
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios )
16 Ane ani ti rusa nihenu, kasi ahira iriba isheu Yeso ma nya nice nime ma wi barki haru. Ca haru cangi ti nya ace arunbarki anu henu aru.
Ta wurin haka muka san kauna, da ya ke Almasihu ya bayar da ransa saboda mu. Mu ma ya kamata mu bada ranmu saboda 'yan'uwamu.
17 Vat desa ma zin ini mum itari ma hira uhenu unu zati imum ma impo aje barkinkatti ma benki uhenume. Adi wu aneni agu ma rusa Asere?
Amma duk wanda yake da kayan duniya, ya ga dan'uwansa cikin bukata, kuma bai ji tausayinsa ba, ta yaya kaunar Allah ke cikinsa?
18 Shi ahana iriba im, kati ibezi i nyara nihenu in na nyo cas, bezi ni we anyimo atuma nan kadure.
'Ya'yana kaunatattu, kada muyi kauna ta fatar baki kawai, amma muyi aikin kauna da gaskiya.
19 A'ana me ani tidi bezi kadure karu, ti kuri ti hem in acce aru ahira Asere.
Ta wurin haka mun sani mu masu gaskiya ne kuma mun tabbatar da zuciyarmu a gabansa.
20 Barki ingi muriba muru ma reki duru, Asere atekin duru ma kuri marusan inko nyani.
Gama idan zuciyarmu bata kayar damu ba, Allah ya fi zuciyarmu girma, kuma yana sane da kome.
21 Shi anu tarsa um, ingi daki muriba muru ma rekin duru ba tidi ha ahira Asere unu hem uru.
Kaunatattu, idan zuciyarmu bata kashe mu ba, muna da gabagadi a gaban Allah.
22 Tidi kem vat imum me sa ta iko ahira ameme, barki ti tarsa tize ti meme, ta kuri ti ti wuza imum me sa ma nyara.
Kuma duk abin da muka nema zamu samu a wurinsa, saboda muna kiyaye dokokinsa, muna yin abubuwan da suka gamshe shi.
23 U'inko utize Ugomo Asere wazigenne me vat unu tarsa ume ma hem invana umeme Yeso, ti kuri ti hem ina ce aru kasi ubuka Asere.
Kuma ummurninsa kenan: mu bada gaskiya ga sunan Dansa Yesu Almasihu, mu yi kaunar juna kuma kamar yanda ya bamu wannan doka.
24 Vat unu tarsa utize ta Asere ma ciki anyimo ameme ani. Ana ani ta tinka ma raa anyimo aru, barki bibe biriri sa ma nya duru.
Duk wanda yake kiyaye umarnin Allah, yana cikinsa, Allah kuma yana cikin mutumin. Ta haka muka gane cewa yana cikinmu, Ta wurin Ruhu, wanda ya bamu.