< uMarko 15 >
1 Kidau dau maniambwa akulu a akuhani ai atankanila palung'wi ni anyampala ni amanyi ni ianza lihi nila anyampala. Uugwa akamutunga uYesu akamutwala kung'wa Pilato. uPilato akamukolya, “U ewe ingi wi mutemi nua Ayahudi?”
Da sassafe, sai manyan firistoci da dattawa, da malaman dokoki, da dukan Majalisa, suka yanke shawara. Suka daure Yesu, suka kai shi, suka miƙa shi ga Bilatus.
2 Akasukiilya, “U ewe ukuligitya nianso.”
Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kai ne Sarkin Yahudawa?” Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake, kamar yadda ka faɗa.”
3 Akulu a akuhani akaganula u usemelwa widu migulya ang'wa Yesu.
Manyan firistoci suka zarge shi a kan abubuwa da yawa.
4 uPilato akamukolya hangi, “Shanga ukusukiilya kihi? Shanga wihengile iti niaku usemela ku makani idu?
Don haka Bilatus ya sāke tambayarsa ya ce, “Ba za ka amsa ba? Dubi abubuwa da yawa da suke zarginka da su.”
5 Kuiti uYesu shanga ai umusukiiye uPilato, hangi nianso ai imukuie.
Amma har yanzu, Yesu bai ba da amsa ba, Bilatus ya yi mamaki.
6 Ku u udu itungo nila siku kuu wimutunguila mutugwa ung'wi, mutungwa niize amulompile.
Yanzu fa, al’ada ce a lokacin Bikin, a saki ɗan kurkuku guda wanda mutane suka roƙa.
7 Ai amoli atumuli mu kadulumu, mukati ao i abulagi mu kati a nai apilukile ni akutumikila u utumuli nuao. Ai ukoli muntu ung'wi nuitangwa Baraba.
Wani mutumin da ake kira Barabbas, yana a kurkuku, tare da waɗansu’yan tawaye da suka yi kisankai a lokacin wani hargitsi.
8 Iumbi ai lipembilye kung'wa Pilato, nu kumulompa witume anga nai witumile uko kunyuma.
Taron suka matso, suka ce roƙi Bilatus yă yi musu abin da ya saba yi.
9 uPilatto aka asukiilya nu kuligitya, “Muloilwe numutunguilye u mutemi nua Ayahudi?”
Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Kuna so in sakar muku Sarkin Yahudawa?”
10 Ku nsoko ai ulingile ingi ku nsoko a wilu akulu a akuhani ai amuambile uYesu nu kumuleta kitalakwe.
Don ya san saboda sonkai ne manyan firistoci suka ba da Yesu a gare shi.
11 Kuiti akulu a akuhani ai akinyiie i umbi ku kua i yogo ku luli kina watunguilwe u Baraba badala akwe
Amma manyan firistoci suka zuga taron su sa a saki Barabbas, a maimakon Yesu.
12 uPilato aka asukiilya hangi nu kuligitya, “Numutende ntuni u mutemi nua Ayahudi?
Bilatus ya tambaye su ya ce, “To, me zan yi da wanda kuke ce da shi, sarkin Yahudawa?”
13 Akakua iyogo hangi, “Maje!”
Suka yi ihu, suka ce, “A gicciye shi!”
14 uPilato akaligitya, “Witumile ikani kii ni bibi?” Kuiti akakilinkiilya kukua iyogo ikilo ni ikilo “Maje.'
Bilatus ya yi tambaya ya ce, “Don me? Wane laifi ya yi?” Amma suka ƙara yin ihu suna cewa, “A gicciye shi!”
15 uPilato waze uloilwe kuliloeelyai umbi, aka atunguilya uBaraba. Akamukua uYesu i mikoha uugwa akamupumya iti wagigwe.
Don son yă faranta wa taron rai, sai Bilatus ya sakar musu Barabbas. Ya sa aka yi wa Yesu bulala, sa’an nan ya ba da shi a gicciye.
16 Ia Asikali ai amutongile uYesu kupikiila mukati itando (ilo nilikoli mukati a nkambi) hangi ai ilingiile palung'wi idale nila asikali.
Sojojin suka tafi da Yesu cikin fadar gwamna (wato, Firetoriyum), suka kira dukan kamfanin sojoji wuri ɗaya.
17 Akamutugala uYesu mujulungu nua ung'ole nua zambalau, hangi akapotya i ngala amija akamutugala.
Suka sa masa wata riga mai ruwan shunayya, suka kuma tuƙa rawanin ƙaya suka sa masa.
18 Akandya kumukunka nu kuligitya, 'Milamu, Mutemi nua Ayahudi!”
Sai suka fara ce masa, “Ranka yă daɗe sarkin Yahudawa!”
19 Akamukua mi itwe ku mulanga nu kumutyila i mati. Akatugama ntongeela akwe ku kumukulya.
Suka dinga bugunsa a kā da sanda, suka tattofa masa miyau. Suka durƙusa suka yi masa bangirma na ba’a.
20 Nai akondya ga nu kumukunka, akamutugula u mujulungu nua ung'ole nua zambarau nu kumutugala i ang'wenda akwe, hangi akamupumya kunzi kulongola ku maja.
Bayan da suka gama yin masa ba’a, suka tuɓe rigar mai ruwan shunayyar, suka sa masa nasa tufafi. Sai suka tafi da shi don a gicciye shi.
21 Akamusinja mukila nzila kumuaiilya, nai watulaa ukingila mu kisali kupuma ku mugunda. Nuitangwaa Simioni Mukirene ( tata nuakwe u Iskanda nu Rufo); Akamusinja kukenka ikota nila mpaga nilang'wa Yesu
Sai ga wani mutum daga Sairin da ake kira Siman, mahaifin Alekzanda da Rufus, yana wucewa kan hanyarsa daga ƙauye. Sai suka tilasta shi yă ɗauki gicciyen.
22 Ia Askali akamutwala uYesu kianza ni kitangwaa Golgotha (ndogoelyo a mpyani iyi ingi Ing'ang'a litwe).
Suka kawo Yesu a wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).
23 Akaminkiilya magai na ahalinkanigwe ni manemane, kuiti shanga ai ung'wee.
Sai suka miƙa masa ruwan inabi gauraye da mur, don yă rage zafi, amma bai sha ba.
24 Akamaja hangi akagalana i ang'wenda akwe, akamakuila i kula kulamula i kipande nuikalija kila u asikali.
Sai suka gicciye shi. Suka rarraba tufafinsa, suka jefa ƙuri’a a kansu don su ga abin da kowa zai samu.
25 Ipikiie saa tatu kidau dau nai amagilye.
Sa’a ta uku na safe ce kuwa aka gicciye shi.
26 Akaika migulya akwe ibada nilikilisigwe u usemelwa. “Mutemi ua Ayahudi.”
Akwai rubutu na zarginsa, da ya ce, Sarkin Yahudawa.
27 Akamaja palung'wi ni a himbi abiili, ung'wi ipande nilakwe nila kigoha nu muya ki kima ku ng'waakwe.
Suka gicciye’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗayan kuma a hagunsa.
28 (Komaniilya; Ulukiili ulu. “Nu ukilisigwa ukakondaniila nai uligitigwe “umutili mu mbugulu nia kali).
29 Nawo nai atulaa akukila ai amutukie, aze hingisa i matwe ao nukuligitya, “Aha! u ewe nuikalibunanga i itekeelo nu kulizenga ku mahiku ataatu,
Masu wucewa suka zazzage shi. Suka kaɗa kai suna cewa, “To, kai da za ka rushe haikali ka kuma gina shi a kwana uku,
30 Igune mukola hangi usime pihi puma mikota nila mpaga!”
sai ka sauko daga gicciyen, ka ceci kanka!”
31 Ku ndogoelyo yiyo yiiyo akulu a akuhani ai amusensile azitambulya, palung'wi ni amanyi nu kuligitya, “Ai uagunile i auya, kuiti shanga uhumile kiguna u mukola.
Haka kuma, manyan firistoci da malaman dokoki suka yi masa ba’a a junansu, suna cewa, “Ya ceci waɗansu, amma ya kāsa ceton kansa!
32 Kristo Mutemi nua Israeli, sima pihi puma mikota nila mpaga, iti kuhume kihenga nu kuhuiila.” Hangi awo nai agigwe palung'wi nu ng'wenso ga ai amusensile.
Bari wannan Kiristi, wannan Sarkin Isra’ila, yă sauko yanzu daga gicciye, don mu ga mu kuma gaskata.” Waɗanda aka gicciye tare da shi ma suka zazzage shi.
33 Nai ipikile i saa mutandatu, kiti kikapembya migulya ihi ihi kupikiila i saa kenda.
Daga sa’a ta shida har zuwa sa’a ta tara na rana, duhu ya rufe dukan ƙasar.
34 Itungo nila saa kenda, uYesu akazogolya ku luli lukulu, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” ize ituile ni ndogoelyo, “Itunda nuane, ku niki nuandeka?”
A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).
35 Ang'wi a awo nai imikile nai akija akaligitya, “Goza, ukumitanga Eliya.”
Da waɗansu cikin waɗanda suke tsattsaye kusa da wurin suka ji haka, suka ce, “Ku saurara, yana kiran Iliya.”
36 Muntu ung'wi akamanka, akizulya i siki misali nu kumiikila migulya amulanga, akaminkiilya iti wang'we. Muntu ung'wi akaligitya, “Lindiila kihenge anga ize u Eliya ukupembya kumusimya pihi.”
Wani mutum ya ruga ya je ya jiƙo soso da ruwan tsami, ya soka a sanda ya miƙa wa Yesu yă sha. Ya ce, “Ku ƙyale shi. Bari mu ga ko Iliya zai zo yă saukar da shi.”
37 Uugwa uYesu akalila ku luli lukulu nu kusha.
Da murya mai ƙarfi, Yesu ya ja numfashinsa na ƙarshe.
38 Ipazia ni li tekeelo likagalanuka ipande ibiili puma migulya kupikiila pihi.
Labulen haikali kuwa ya yage kashi biyu, daga sama har ƙasa.
39 uOfisa ung'wi nai watulaa wimikile waze umutungile uYesu, nai wakihenga wakuza ku kinya iti, akaligitya, “Tai u muntu uyu ai watulaa Ng'wana wang'wa Itunda.”
Da jarumin da yake tsaye a gaban Yesu ya ji muryarsa, ya kuma ga yadda ya mutu, sai ya ce, “Gaskiya, wannan mutum Ɗan Allah ne!”
40 Ai akoli ga niasungu nai atulaa akugoza ku kuli. Mukati ao ai ukoli uMariamu Magdalena, Mariamu (nyinya nuakwe u Yakobo muniino wang'wa Yose), nu Salome.
Waɗansu mata suna kallo daga nesa. A cikinsu kuwa akwai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub ƙarami da Yusuf, da kuma Salome.
41 Matungo nai akoli ku Galilaya ai amutyatile nu kumuaiilya. Ga ni asungu angiiza idu ai ityatinkanilye kupikiila ku Yerusalemu.
A Galili waɗannan mata ne suka riƙa bin sa suna yin masa hidima. Waɗansu mata da yawa da suka zo tare da shi daga Urushalima, su ma suna nan a can.
42 Nai yatula mpindi, hangi kunsoko ai ituile luhiku nula wihambi, luhiku ze ikili u luhiku nula kusupya.
Ranar kuwa ita ce ranar Shirye-shirye (wato, ana kashegari Asabbaci). Saboda haka, da yamma ta yi, sai
43 uYusufu nua ku Arimathaya ai uzile pang'wanso. Ai watulaa munyianza nai ukuigwe muntu nu ulindiie u utemi nuang'wa Itunda. Ku ukamatiku akalongola kung'wa Pilato, nu kumulompa u muili nuang'wa Yesu.
Yusuf daga Arimateya, wani sanannen ɗan Majalisa, wanda dā ma yake jiran zuwan mulkin Allah, ya je wajen Bilatus ba tsoro, ya roƙa a ba shi jikin Yesu.
44 uPilato akakuilwa kina uYesu yakondaa wakuza; akamitanga u afisa uyo akamukolya anga ize uYesu wakuza.
Bilatus ya yi mamaki da ya ji cewa Yesu ya riga ya mutu. Sai ya kira jarumin ya tambaye shi ko Yesu ya riga ya mutu.
45 Nai wakalija i kulu kuulu kung'wa Afia kina wakuza, ai umugombilye uYusufu ku uhola u muili.
Da ya ji ta bakin jarumin cewa haka ne, sai ya ba wa Yusuf jikin.
46 uYusufu ai watulaa wagula i sanda. Akamusimya puma mikota nila mpaga, akamutunga ku sanda, nu kumuika mukati a kibiila nai kihimbilwe mi italagwe. Uugwa akalipingiltya igwe mu mulango nua kibiila.
Sai Yusuf ya kawo zanen lilin, ya saukar da jikin, ya nannaɗe shi da lilin ɗin, sa’an nan ya sa shi a kabarin da aka fafe a cikin dutse. Sai ya gungura wani dutse ya rufe bakin kabarin.
47 uMariamu Magdalena nu Mariamu nyinya wang'wa Yose ai ihengile i kipango nai uikilwe uYesu
Maryamu Magdalin da Maryamu uwar Yusuf sun ga inda aka kwantar da shi.