< uYohana 14 >
1 Leka kulekela inkolo ako kutula mu lwago. Umuhuiie Itunda ni huiile ga nunene.
“Kada zuciyarku ta ɓaci. Ku gaskata da Allah, ku kuma gaskata da ni.
2 Mi ito nilang'wa Tata nuane lukoli u likalo lidu nula kikie; anga aza ihite kutula iti, aza izee natula nakutambuila, ku nulanso nongoe kuzipiililya kianza kunsoko ako.
A cikin gidan Ubana akwai wurin zama da yawa; da a ce ba haka ba ne, da na gaya muku. Za ni can don in shirya muku wuri.
3 Anga nongole nu kumu zipiililya i kianza, nikapemya hangi kumusingiilya kitalane, iti ikianza ni nkoli nu nyenye ga mutule mukoli.
In kuwa na tafi na shirya muku wuri, sai in dawo in ɗauke ku ku kasance tare da ni don ku kasance inda nake.
4 Mulingile i nzila ku nongoe,
Ai, kun san hanyar zuwa inda za ni.”
5 uTomaso ai umutambuie uYesu, “Mukulu, shanga kulingile i kianza kulongoe; Itii! ku uhuma uli kulinga inzila?
Sai Toma ya ce masa, “Ubangiji, ba mu san inda za ka ba, to, ta yaya za mu san hanyar?”
6 uYesu ai umutambuie, “Unene yiyo nzila, tai nu upanga; kutili nu uhumile kupemya kung'wa Tata kwaala kukiila kitalane.
Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne hanya, ni ne gaskiya, ni ne kuma rai. Ba mai zuwa wurin Uba sai dai ta wurina.
7 Anga aize muningile unene, aize matulaa mamulingaa nu Tata ga; kandiilya itungili nu kulongoleka mamulingaa hangi mamihengaa u ng'wenso.”
Da kun san ni, da za ku san Ubana ma. Daga yanzu, kun san shi kun kuma gan shi.”
8 uPhilpo ai umutambuie uYesu, “Mukulu, kulagiile uTata ni iti ikutula yakondya.”
Filibus ya ce, “Ubangiji, ka nuna mana Uban, wannan kuwa zai biya bukatarmu.”
9 uYesu akamutambuila, “Shanga natulaa palung'wi nu nyenye ku itungo ilipu, hang ukili shanga uningile unene, Philipo? Wihi nuanihengilee unene wamihengaa uTata; Kinya uli ukuligitya, 'kulagiile uTata?
Yesu ya amsa ya ce, “Ba san ni ba, Filibus, duk da daɗewan nan da na yi tare da ku? Duk wanda ya gan ni, ai, ya ga Uban. Yaya za ka ce, ‘Ka nuna mana Uban’?
10 Shanga muhuiie kina unene nkoli mukati ang'wa Tata, nu Tata ukoli mukati ane, Makani ni kumaligitya kitalanyu shanga kumaligitya ku isigo nilane mukola, badala akwe, ingi Tata nuikiie mukati ane nukituma u mulimo nuakwe.
Ba ka gaskata cewa ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina ba? Kalmomin da nake gaya muku ba na kaina ba ne. Ai, Uban da yake raye a cikina ne yake aikinsa.
11 Nihuiili unene, kina nkoli mukati ang'wa Tata, nu Tata ukoli mukati ane; Ga ni iti nihuiili unene ku nsko a milimo ane kulu kuulu.
Ku gaskata ni sa’ad da na ce ina cikin Uba, Uba kuma yana cikina. Ko kuwa ku gaskata ni saboda ayyukan banmamakin su kansu.
12 Huiili, huiili, kumuila, nuanso nunihuiie unene, milimo iyo ni nitumaa, ukituma ga ni milimo iyi; nangi ukituma ga ni milimo mikulu ku nsoko nalongolaa kung'wa Tata.
Gaskiya nake gaya muku, duk wanda yake da bangaskiya gare ni, zai yi abubuwan da ni nake yi. Zai ma yi abubuwa masu girma fiye da waɗannan, don zan tafi wurin Uba.
13 Kihi anga mulompe ku lina nilane, nikituma iti kina uTata wahume kukuligwa mu ng'wana.
Kuma zan yi duk abin da kuka roƙa cikin sunana, don Ɗan ya kawo ɗaukaka ga Uban.
14 Anga mulompe kintu kihi ku lina nilane, nilanso kituma.
Za ku iya roƙe ni kome a cikin sunana, zan kuwa yi.
15 Anga mundowe, mukuamba i malagiilyo ane.
“In kuna ƙaunata za ku yi biyayya da umarnina.
16 Hangi nika mulompa uTata, Nu ng'wenso ukuminkiilya u muaiilya mungiiza iti kina ahume kutula palung'wi nu nyenye i kali na kali. (aiōn )
Zan kuwa roƙi Uba, zai kuwa ba ku wani Mai Taimakon da zai kasance tare da ku har abada, (aiōn )
17 Ng'wau Ng'welu nua tai. u Unkumbigulu shanga uhumule kumusingiilya nuanso ku nsoko shanga umihengile, ang'wi kumumanya nuanso. Ga ni iti unyenye mumulingile nuanso. Kuiti wikiie palung'wi nu nyenye nu kutula mukati anyu.
Ruhun gaskiya. Duniya ba ta iya karɓarsa, don ba ta ganinsa ba ta kuma san shi ba. Amma kun san shi, saboda yana zama tare da ku zai kuma kasance a cikinku.
18 Shanga kumuleka ming'wene; Nikasuka kitalanyu.
Ba zan bar ku marayu ba; zan zo wurinku.
19 Ku itungo ihelu, u unkumbigulu shanga ukunihenga hangi, kuiti unyenye mukunihenga. Ku nsoko ni kiie, ga nu nyenye mukikie.
Ba da daɗewa ba, duniya ba za tă ƙara ganina ba, amma za ku gan ni. Don ina raye, ku ma za ku rayu.
20 Mu luhiku nulanso mukulinga kina unene nkoli mukati ang'wa Tata, ni kina unyenye mukoli mukati ane, ni kina unene nkoli mukati anyu.
A ranan nan za ku sani ina cikin Uba, ku kuma kuna cikina, ni kuma ina cikinku.
21 Wihii nui ambaa i malagiilyo ane nu kituma, yuyo ung'wi niiza undoilwe unene; hangi niiza undoilwe unene wikalowa nu Tata nuane, Hangi nikamulowa hangi nikigeeleka unene mukola kitalakwe.”
Duk wanda yake da umarnaina yana kuma yin biyayya da su, shi ne wanda yake ƙaunata. Wanda yake ƙaunata kuwa Ubana zai ƙaunace shi, ni ma zan ƙaunace shi, in kuma bayyana kaina gare shi.”
22 uYuda (shanga Iskariote) akamuila uYesu, “Mukulu, Itii ingi ki ntuni kikupumila kina ukigeeleka mukola kitaitu ni shanga ku unkumbigulu?
Sai Yahuda (ba Yahuda Iskariyot ba) ya ce, “Ubangiji, me ya sa za ka bayyana kanka gare mu amma ba ga duniya ba?”
23 uYesu ai usukiiye akamutambuila, “Anga ize wihi ukundowa, ukuluamba u lukani nu lane, nu Tata nuane ukumulowa, hangi kikapembya nu kuzipya likalo litu palung'wi nu ng'wenso.
Yesu ya amsa ya ce, “Duk mai ƙaunata, zai yi biyayya da koyarwata. Ubana zai ƙaunace shi, za mu kuwa zo wurinsa mu zauna tare da shi.
24 Wihi niiza shanga undoilwe unene, shanga wiambaa u lukani nulane. Lukani naza mukija shanga lane ila lang'wa Tata naza undagiiye.
Wanda ba ya ƙaunata ba zai yi biyayya da koyarwata ba. Waɗannan kalmomin da kuke ji ba nawa ba ne; na Uba ne da ya aiko ni.
25 Nimaligitilye imakani aya kitalanyu, itungo ni nkili kikie mukati anyu.
“Duk wannan na faɗa ne yayinda ina tare da ku.
26 Ga ni iti, uMupoeelyi, Ng'wau Ng'welu, naiza uTata ukumulagiilya ku lina lane, ukumumanyisa i makani ihi hangi wikamutenda mukimbukiilye ihi naiza nimaligitilye kitalanyu.
Amma Mai Taimako, Ruhu Mai Tsarki, wanda Uba zai aiko cikin sunana, zai koya muku kome, zai kuma tuna muku duk abin da na faɗa muku.
27 U ulyuuku, kuminkiilya ulyuuku nuane unyenye, shanga kuminkiilya uwu anga unkumbigulu nuipumyaa. Leki kuzipyi inkolo nianyu kutula nu lwago, nu woa.
Salama na bari tare da ku; salamata nake ba ku. Ba kamar yadda duniya take bayarwa nake ba ku ba. Kada zuciyarku ta ɓaci kada kuma ku ji tsoro.
28 Ai migule iti nai numutambuie, 'Nongoe yane, hangi nikasuka kitalanyu, 'Anga aza ize mundoilwe unene, aza muze mukete ulowa kunsoko nongoe kung'wa Tata, kunsoko uTata ingi mukulu kukila unene.
“Kun dai ji na ce, ‘Zan tafi in kuma sāke dawo wurinku.’ In har kuna ƙaunata, za ku yi farin ciki cewa za ni wurin Uba, domin kuwa Uban ya fi ni.
29 Itungili nakondyaa kumutambuila ze ikili kupumila iti kina, itungo anga lipumile, muhume kuhuiila.
Na faɗa muku tun kafin yă faru, domin in ya faru, ku gaskata.
30 Shanga kutambula nu nyenye makani idu, kunsoko mukulu nua ihi iyi upembilye, Nuanso mugila ingulu migulya lane,
Ba zan ƙara yi muku magana ba, gama mai mulkin duniyan nan yana zuwa. Ba shi da iko a kaina,
31 kuiti kina u unkumbigulu ulije kulinga kina numuloilwe uTata, nitumaa iko uTata nukundagiilya unene, anga iti nai uninkiiye ilagiilyo. Nyansuki, hangi kupume i kianza iki.
amma dole duniya ta koya cewa ina ƙaunar Uba, ina kuma yin yadda Ubana ya umarce ni. “Ku zo, mu bar nan.