< Ntendo nia itumi 25 >
1 Uugwa uFesto nai wakingila mukati i jimbo nilanso hangi ze yakilaa mahiku ataatu akalongola kupuma ku Kaisaria kupikiila ku Yerusalemu.
Da Festas ya shiga lardin, kuma bayan kwana uku, ya tashi daga Kaisariya ya tafi Urushalima.
2 uKuhani nu mukulu ni Ayahudi ni asanigwe ai aletile usemelwa kutula Paulo kung'wa Festo. hangi ai aligitilye ku ngulu kung'wa Festo.
Sai babban firist da manyan Yahudawa suka kawo wa Festas sara a kan Bulus.
3 Hangi ai amulompile uFesto Fadhili migulya a makani ang'wa Paulo alije kumitanga ku Yerusalemu iti ahume kumubulaga mu nzila.
Suka roki tagomashi wurin Festas ya kira Bulus zuwa Urushalima domin su kashe shi a hanya.
4 Kuiti uFesto ai usukiiye kina uPaulo ai watulaa mutungwa mu Kaisaria, ni kina ung'wenso mukola ukukaya kusuka kung'wanso.
Amma Festas ya amsa masu cewa, Bulus dan sarka ne a Kaisariya, kuma ba da dadewa ba shi da kansa zai koma can.
5 Ai uligitilye, “Kululo, awo naza ahumile, ahumile kulongola uko nu sese. Anga ize kikoli kintu kibibi ku muntu uyu, mutakiwe kumusemela.”
“Saboda haka duk wadanda za su iya, su biyo mu. Idan akwai wani laifi game da mutumin, sai ku zarge shi.”
6 Ze yakilaa ki kie mahiku mu nana ang'wi ikumi ni ikilo, wikasuka ku Kaisaria. Nu luhiku nai lutyatile wakikie mi ituntu nila ulamuli nu kulagiilya uPaulo waletwe kitalakwe.
Bayan kwana takwas ko goma, sai ya gangara zuwa Kaisariya. Washegari ya zauna bisa kursiyin shari'a ya bada umarni a kawo Bulus a gabansa.
7 Nai wakapika, Ayahudi kupuma ku Yerusalemu akimika pakupi, Akapumya usemelwa widu ulito naiza shanga ikahuma ku ukaminkiilya.
Da Bulus ya iso, Yahudawa daga Urushalima suka tsaya kusa, suka yi ta kawo kararraki, amma basu iya tabbatar da su ba.
8 uPaulo ai witambuiye nu kuligitya, 'Shanga ku lina nila Ayahudi, shanga migulya itekeelo, ni shanga migulya ang'wa Kaisari, nitumile u ubi.'
Bulus ya kare kansa ya ce, “Ban yi wa kowa laifi ba, ko Yahudawa, ko haikali, ko kuma Kaisar.”
9 Kuiti uFesto ai uloilwe kielya ku Ayahudi, ni lulo aka musukiilya uPaulo ku kuligitya, 'Itii, uloilwe kulongola ku Yerusalemu nu kulamulwa nu nene kutula i makani aya kuko?'
Amma Festas yana neman farin jini wajen Yahudawa, sabo da haka ya tambayi Bulus ya ce, “Kana so ka je Urushalima in shari'anta ka a can game da wadannan abubuwa?”
10 uPaulo ai uligitilye, 'nimekile ntongeela i ituntu nila ulamuli ni lang'wa Kaisari naiza ntakiwe kulamulwa. Shanga nia tumuie i Ayahudi, anga u ewe nulingile ibahu.
Bulus ya ce, “Ina tsaye a Ddakalin Shari'ar Kaisar inda dole a shari'anta ni. Ban yi wa Yahudawa laifi ba, kamar yadda ka sani sosai.
11 Anga itule ntumue hangi anga itule nitumile ni ashanga inonee insha, shanga nihitile kusha. Kuiti anga u usemelwa nuao shanga kintu, kutili u muntu nuhumile kuninkiilya kitalao. Kumulompa uKaisari.'
Idan lallai na yi laifi kuma na yi abin da ya chanchanci mutuwa, ban ki ba in mutu. Amma idan zarginsu karya ne, kada kowa ya bashe ni gare su. Ina daukaka kara zuwa ga Kaisar.”
12 Ze yakilaa u Festo kuligitya ni i anza akasukiilya, “ukumulompa u Kaisari; ukulongola kung'wa Kaisari.”
Bayan Festas ya tattauna da majalisa ya amsa ya ce, “Kana kira ga Kaisar; za ka tafi wurin Kaisar.”
13 Ze yakilaa mahiku kituunga, u mutemi u Agripa nu Bemike ai apikile ku Kaisaria kituma wiumbaumbi kung'wa Festo.
Bayan wadansu kwanaki, sarki Agaribas da Barniki suka iso Kaisariya domin su ziyarci Festas.
14 Ze yakilaa kikie papo ku mahiku idu, uFesto ai winkiiye usemelwa nuang'wa Paulo ku mutemi; Akaligitya, 'Muntu ung'wi aza ulekilwe papa nu Feliki anga mutungwa.
Da ya kasance kwanaki da yawa, Festas ya fada wa sarki labarin Bulus ya ce, “Akwai wani mutum dan sarka da Filikus ya bari a kurkuku.
15 Naza natula ku Yerusalemu akuhani ni akulu ni anyampala a Ayahudi ai aletile usemelwa migulya a muntu uyu kitalane, ni enso ai akoiye migulya a ulamulwa ku ng'waakwe.
Sa'anda nake a Urushalima, babban firist da dattawan Yahudawa suka kawo kararsa gare ni, suka roka a kashe shi.
16 Ku ili unene aza niasukiiye kina ku ntendo nia a Roma kumupumya muntu ku kielya badala akwe, u musemelwa utakiwe kutula ni lyoma nila ku gugana ni asemi akwe nu kitambuilya ku usemelwa nuanso.
Game da wannan na amsa na ce masu, ba al'adar Romawa ba ce a ba da mutum tagomashi; sai wanda ake kararsa an bashi zarafi ya kare kansa a gaban masu kararsa, ya kuma bada hujjojinsa game da kararakin.
17 Ku lulo, nai akiza palung'wi apa, shanga ai nihumile kulindiila, kuiti luhiku nai lutyatile ai nikie mi tuntu nila ulamuli nu kulagiilya u muntu nuanso waletwe mukati.
Saboda haka, da duk suka taru ban bata lokaci ba, washegari na zauna a kujerar shari'a, na ba da umarni a kawo mutumin.
18 Itungo i asemi naza imikile nu kumusemela, nikasiga kina kutili u usemelwa nu ukulu nu uletilwe kitalakwe.
Da masu karar suka fadi kararsu, sai na fahimci karar ba wani muhimmin abu a cikinta.
19 Badala akwe ai akete u wikungumi nua kituunga palung'wi nu ng'wenso kutula kizindaalo ni kao ni kutula uYesu naiza ai watulaa wakule, kuiti uPaulo ukudaya kina ukoli upanga.
Sai dai na ga cewa jayayya ce tsakanin su ta addini a kan wani Yesu da ya mutu, wanda Bulus ya ce yana da rai.
20 Ai natulaa nkunikiwe kinya kudumiila ikolyo ili, hangi nikamukolya anga ize ukulongola ku Yerusalemu kulamulwa kutula makani aya.
Na rasa yadda zan bincike wannan al'amarin, sai na tambaye shi ko zai je Urushalima a shari'anta shi kan wadannan abubuwa.
21 Kuiti uPaulo nai wakitangwa waikwe pihi a usunja ku nsoko a ulamuli nua mutemi, ai ndagiiye waikwe ga ni nikamutwala kung'wa Kaisari.
Amma da Bulus ya nemi a lura da shi, Kaisar ya shari'anta shi, sai na ba da umarni a ajiye shi har sai na aika shi wurin Kaisar.”
22 uAgripa ai witambuie nu Festo, “aza nzeelowa ga nu kumutegeelya u muntu uyu.” “uFesto, akaligitya, “mudau ukumutegeelya.”
Agaribas yace wa Festas. “Zan so ni ma in saurari mutumin nan.” “Gobe za ka ji shi,” in ji Fostus.
23 Iti gwa mudau akwe, uAgripa nu Bernike ai apikile ni sherehe idu; ai apikile mi itando ni a afisa ni idale, ni antu nia asanigwe mu kisali. Nu Festo ai upumilye ilagiilyo, uPaulo waletwe kitalao.
Washegari Agaribas da Barniki suka zo tare da kasaitaccen taro suka shiga dakin taro tare da hafsoshi da shugabanin gari. Da Festas ya ba da umarni, aka fito da Bulus wurinsu.
24 uFesto akaligitya, “Mutemi Agripa, ni antu ihi naza amoli apa palung'wi nu sese, mu mihengile u muntu uyu; muhangu wihi nua Ayahudi uko ku Yerusalemu ni apa iti ga aloilwe ni asije, ni enso ikazogolya kitalane kina waleke kikie.
Festas ya ce, “Sarki Agaribas da dukanku da kuke tare da mu a nan, kun ga mutumin nan, dukan Yahudawa sun gana da ni a Urushalima da nan kuma. Suna mani ihu cewa, bai chanchanta a bar shi da rai ba.
25 Ai nihengile kina shanga ai witumile lihi nilinonee insha; kuiti ku nsoko wamitangaa u mutemi, ai namue kumutwala kitalakwe.
Na gane bai yi wani abin da ya chanchanci mutuwa ba; amma saboda ya daukaka kara zuwa Kaisar, na yanke shawara in aika shi.
26 Kuiti nimugila i kintu ni kikaminkiie nika kukilisa ku mutemi. Ku nsoko ili, numuletile kitalako Agripa, iti nihume kutula ni kintu nika kukilisa kutula usemelwa.
Amma ba ni da wani dalili na musamman da zan rubuta wasika ga Kaisar. Saboda wannan dalili na kawo shi gabanku, masamman kai ya sarki Agaribas. Domin in sami karin abin da zan rubuta game da shi.
27 Ku nsoko kihenga kigila i ndogoelyo kumutwala u mutungwa hangi bila kulagiila u usemelwa nu umukinyiie.
Gama a ganina wauta ce in aika dan sarka ba tare da na rubuta laifi a kansa ba.”