< 2 Korintho 8 >

1 Kuloilwe unyenye mulenge, akaka nia dada kuukende wang'wi Tunda nuupumilye mumatekeelo a Makedonia.
Muna so ku sani, 'yan'uwa, game da alherin Allah da aka bayar ga Ikkilisiyoyin Makidoniya.
2 Matungo nigeng'wa nikulu nelalwago, udu nuaulowa wao nuongeeleki nuauhimbe nuao waluga ugole ukulu nuaukende.
A lokacin babban gwajin wahala, yalwar farincikinsu da tsananin talaucinsu ya haifar da yalwar bayarwa hannu sake.
3 Ung'waao kihenga kina aeapumilye anga naiahumile, hange ala nukukila naiahumile.
Domin ina shaida, sun yi bayarwa iya kokarinsu, fiye da abinda ma suke iyawa. Cikin yaddar ransu
4 Nukuulowi nuao ienso kuupepeelya kuudu, aeakulompile kunsoko aupalung'wi muitumi uwu kuahueli.
da roko mai yawa suka nace da a ba su zarafi su yi tarayya a wannan hidima ga masu bi.
5 ite singa yigee anga naikusegile, kuleka ite, ng'wandyo aeipumilye ienso ku Mukulu. Hange akipumya ienso kitaitu kuulowa wang'wi Tunda.
Haka ya auku ba kamar yadda muka yi zato ba. A Maimakon haka, sai da suka fara bada kansu ga Ubangiji. Kuma suka bada kansu gare mu bisa ga nufin Allah.
6 Ite aekumupepeeye u Tito, naeukondile kanziilya umulimo uwu, kuleta muukondi ukende uwu mung'waanyu.
Sai muka karfafa Titus, wanda ya rigaya ya fara wannan aiki, domin ya kammala wannan aiki na bayarwa ta fannin ku.
7 Kuite unyenye mukete maintu edu - muuhueli, muntambu, mumahala, kenyangulu, nukuulowa wanyu kunsoko anyu. Ite kendegeeli unye kena mukete ukende du mutendo eye.
Amma kun habaka cikin komai-cikin bangaskiya, cikin magana, cikin sani, cikin aiki tukuru, cikin kaunarku dominmu. Don haka, ku tabbata kun habaka a wannan aiki na bayarwa.
8 Kulunge ile singa ilago. Kuleka ite, kukinga ile nsoko akugemeelya lukulu nua ulowa wanyu kuugemeelya munsula aantu needu.
Na fadi haka ne ba kamar ina umurtar ku ba. A maimakon haka, na fadi haka ne in gwada sahihancin kaunarku ta wurin kwatanta ta da himmar sauran mutane.
9 Kundogoilyo mulengile ukende nua Mukulu witu u Yesu Kilisto. Ateze aemugole, kunsoko anyu muhimbe nsoko kena kukiila uhimbe wakwe muhume kutula miagole.
Domin kun san alherin Ubangijinmu Yesu Almasihu. Kodashike shi mai arziki ne, amma ya zama matalauci, domin ta wurin talaucinsa ku yi arziki.
10 Mikani ele kumupa usigi nukumuailya. Ng'waka ung'wi nuukeile, shanga aemanzilye udu kituma ikani. Kuite aensumbeye kulituma.
A wannan al'amari zan ba ku shawarar da za ta taimake ku. Shekarar da ta wuce, ba fara wani abu kawai kuka yi ba, amma kun yi marmarin ku yi shi.
11 Itungo ele lipikeeli. Anga uu udu naekusumbeye nisego lakituma, hange, itee, aemuhumile gwa kuleleta mumaeli mugeeli nua uhumi wanyu.
Yanzu ku kammala shi. Kamar yadda kuke da niyya da marmarin yin haka a lokacin, bari ku yi kokari ku kawo shi ga kammalawa iyakar iyawar ku.
12 Kunsoko mukete nsula akituma entendo eye, inge ikani iza hange legombekile. Kusinja lemeke migulya aile nukete umuntu, singa migulya laeki numugila umuntu.
Idan kuna niyya ku yi wannan aiki, abu mai kyau ne karbabbe kuma. Tabbas ya zama dai-dai da abinda mutum ke da shi, ba abinda ba ya da shi ba.
13 Kunsoko umulemo uwu singa kunsoko kina neang'wi ahume kulija ubahu nu nyenye muhume kulemeeligwa. Kuleka ite, itule sawasawa.
Domin wannan aiki ba domin a nawaita maku sannan wadansu su samu sauki ba ne. A maimakon haka, ya kamata a sami daidaituwa.
14 Udu wanyu imatungo nitungeli ukuaelya kueke nulakile. Ite uu gwa nsoko kena udu nuao ahume kuailya uula wanyu hange kena atule sawasawa.
Yalwar ku a wannan lokaci za ta zama abin biyan bukatarsu. Haka nan kuma domin yalwar su ta iya biyan bukatarku, domin a sami daidaituwa.
15 Ite inge anga niandekilwe “Nuanso nukete nedu mugila anga kentu kehi nekesagile nung'wenso nukete keninoo mugila anga uula wehi.
Yana nan kamar yadda aka rubuta: “Wanda ke da shi dayawa bai samu raguwar komai ba, kuma wanda yake da kadan bai rasa komai ba.”
16 Kuite walumbwe Itunda, naiuekie mukati ankolo ang'wa Tito inkolo yeyo yeyoo nakinya ngulu kakukela ninkete kunsoko anyu.
Amma godiya ga Allah, da yasa a zuciyar Titus marmarin kulawa da ku kamar wadda nake da ita domin ku.
17 Kunsoko singa anga udu ausingiiye imalompi itu, ingegwa aukete kinyangulu palung'wi nemalompi nanso auzile kitalanyu kuugombi wakwe ung'wenso.
Gama ba rokon mu kadai ya karba ba, amma ya yi da gaske akan haka. Ya zo gare ku ne da yardar kan sa.
18 Kumutumile palung'wi nuyo umuluma nukukuligwa mumatekeelo kunsoko amulemo wakwe nuakutanantya inkani ninzinza.
Mun aiko tare da shi dan'uwa da ake yaba masa a tsakanin dukan Ikkilisiyoyi domin ayyukansa a cikin shelar bishara.
19 Singa uu udu, kuite gwa ausaguwe nematekeelo kulongola nusese kulekenka muianza yedu ikani ele nelaukende. Ite inge kuukulu nua Mukulu ung'wenso kunsula itu nakuaelya.
Ba domin wannan kadai ba, amma Ikkilisiyoyi ne suka zabe shi ya tafi tare da mu a cikin yin wannan hidima ta alheri. Wannan domin girmama Ubangiji ne kansa da kuma domin aniyarmu ta taimakawa.
20 Kuinega itule kena inonee kisusumya kukeela sese nukukeela ukende uwu nekuukenkile.
Muna gudun kada kowa ya sa mana laifi game da wannan alheri da muke dauke da shi.
21 Kuuhola ukendegeeli kituma nekekukuligwa, singanga ntongeela a Mukulu udu, kuite gwa ntongeela aantu.
Niyyar mu ce mu yi kyakkyawan abu, ba a gaban Ubangiji kadai ba, amma a gaban mutane ma.
22 Hange kumutuma umuluna nemungiza palung'wi nienso. Kamugemela nkua yedu, hange kamuona ukete nsula nsoko amilemo du. Ata itungo lele ukete kinyangulu kukila kunsoko augimya nuukulu nukete mukali anyu.
Mun kuma aiki wani dan'uwan tare da su. Mun sha gwada shi, kuma mun same shi da himma wajen ayyuka da dama. Yanzu kuma ya kara himma, saboda amincewa mai girma da yake da ita gare ku.
23 Kumpola niang'wa Tito, nuanso wipalung'wi nunene hange mituma nutemo miane kunsoko anyu. Anga kualuna itu, akutung'wa nematekee3lo. Ikulyo kung'wa Kilisto.
Game da Titus, shi abokin tafiyata ne, kuma abokin aikina domin ku. Game da yan'uwanmu, an aiko su ne daga Ikkilisiyoyi. Su kuwa daraja ne ga Almasihu.
24 Ite alageeli uulowa wanyu, hange mualagiile mumatekeelo nsoko awiloli witu kunsoko anyu.
Don haka, ku nuna masu kaunarku, ku kuma nuna wa Ikilisiyoyi dalilin fahariyarmu game da ku.

< 2 Korintho 8 >