< Yosua 1 >

1 Sesudah kematian Musa, hamba TUHAN itu, berbicaralah TUHAN kepada Yosua anak Nun. Yosua adalah tangan kanan Musa. Kata TUHAN kepadanya,
Bayan mutuwar Musa bawan Ubangiji, sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa ɗan Nun, mataimakin Musa,
2 “Hamba-Ku Musa sudah meninggal. Karena itu, sekarang bersiaplah dan pimpinlah bangsa Israel menyeberangi sungai Yordan ke negeri yang Aku berikan kepada mereka.
“Bawana Musa ya mutu. Yanzu sai ka tashi tare da mutanen nan duka, ku yi shirin ƙetare kogin Urdun zuwa cikin ƙasar da zan ba su Isra’ilawa.
3 Tetapi seperti janji-Ku kepada Musa, ‘Setiap tempat yang kalian injak sudah Aku berikan kepada kalian.
Zan ba ku duk ƙasar da za ku taka, kamar yadda na yi wa Musa alkawari.
4 Wilayah kalian akan terbentang dari daerah pegunungan Libanon di utara sampai ke padang belantara di selatan, juga dari sungai Efrat di timur laut, termasuk seluruh tanah orang Het, hingga ke Laut Tengah di barat.’
Ƙasar da ta kama daga hamada zuwa Lebanon, zuwa babban Kogin, wato, Kogin Yuferites, da dukan ƙasar Hittiyawa zuwa Bahar Rum, wajen yamma.
5 Yosua, selama kamu hidup, tidak akan ada yang bisa bertahan melawanmu. Aku akan menyertaimu seperti Aku menyertai Musa. Aku tidak akan pernah mengabaikanmu ataupun meninggalkanmu.
Ba wanda zai yi tsayayya da kai dukan kwanakin ranka. Yadda na kasance tare da Musa, haka zan kasance tare da kai; ba zan taɓa rabuwa da kai ba; ba zan yashe ka ba.
6 “Kamu harus kuat dan berani karena kamulah yang akan memimpin bangsa ini untuk menduduki dan memiliki negeri yang sudah Aku janjikan kepada nenek moyang kalian.
“Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, gama kai za ka bi da mutanen nan har su karɓi ƙasar da na yi wa kakanninsu alkawari zan ba su.
7 Hanya, pastikan kamu harus benar-benar tegar dan berani. Taatilah seluruh hukum Taurat yang sudah diberikan hamba-Ku Musa kepadamu. Jangan menyimpang dari semua itu supaya kamu berhasil dalam segala langkahmu.
Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro, ka yi lura fa, ka yi biyayya da dokokin da bawana Musa ya ba ka; kada ka kauce ga bin dokokin ko hagu ko dama, domin ka yi nasara a duk, inda za ka je.
8 Ajarkanlah hukum-hukum dalam kitab Taurat ini kepada bangsa ini. Renungkanlah itu siang dan malam supaya kamu bertindak hati-hati sesuai dengan yang tertulis di dalamnya. Dengan begitu, kamu akan sangat berhasil.
Kada ka bar Littafin Dokokin nan yă rabu da bakinka, sai dai ka yi ta tunani game da shi dare da rana, don ka lura, ka yi duk abin da aka rubuta a ciki, ta haka ne za ka yi nasara cikin duk abin da za ka yi.
9 Sekali lagi Aku tegaskan: Kamu harus kuat dan berani! Jangan takut ataupun patah semangat, karena Aku, TUHAN Allahmu, menyertai ke mana pun kamu pergi.”
Ba ni na umarce ka ba? Ka yi ƙarfin hali ka kuma kasance da rashin tsoro. Kada ka ji tsoro; kada ka karaya, gama Ubangiji Allahnka zai kasance tare da kai duk inda za ka je.”
10 Lalu Yosua memerintahkan para pemimpin bangsa Israel,
Saboda haka sai Yoshuwa ya umarci shugabannin mutane,
11 “Berkelilinglah ke seluruh perkemahan dan perintahkanlah semua orang untuk menyiapkan persediaan makanan, karena besok lusa kita akan menyeberangi sungai Yordan untuk mulai merebut dan menduduki negeri yang sudah diberikan TUHAN Allah menjadi milik kita.”
“Ku ratsa cikin sansani, ku gaya wa mutane, ‘Ku shirya guzurinku. Nan da kwana uku za ku ƙetare Urdun a nan, don ku je ka mallaki ƙasar da Ubangiji Allahnku yake ba ku ta zama taku.’”
12 Kepada ketiga suku yang sudah memiliki daerah mereka, yaitu suku Ruben, Gad, dan separuh suku Manasye, Yosua berkata,
Amma Yoshuwa ya ce wa mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse,
13 “Ingatlah perkataan Musa, hamba TUHAN itu, ketika dia menyuruh kalian menduduki bagian negeri ini di sebelah timur sungai Yordan. Dia berkata, ‘Inilah negeri yang TUHAN Allahmu berikan kepada kalian, sebagai tempat untuk kalian dapat hidup dengan tenang.
“Ku tuna da umarnin da Musa bawan Ubangiji ya yi muku. ‘Ubangiji Allahnku ya ba ku hutawa, ya kuma ba ku wannan ƙasa.’
14 Anak-istri dan ternak kalian boleh tinggal di sini, di negeri yang sudah diberikan Musa di sebelah timur sungai Yordan. Tetapi pasukan kalian harus memimpin suku-suku lainnya menyeberangi sungai Yordan dengan bersenjata lengkap dan membantu mereka berperang,
Matanku, da yaranku, da kuma dabbobinku za su kasance a ƙasar da Musa ya ba ku a gabashin Urdun, amma dole mayaƙanku, su yi shirin yaƙi su haye, su yi gaba tare da’yan’uwanku, za ku taimaki’yan’uwanku
15 sampai mereka memiliki negeri yang TUHAN berikan kepada mereka dan hidup dengan tenang sama seperti kalian. Barulah setelah itu kalian boleh kembali ke tanahmu sendiri, yang sudah diberikan Musa kepadamu di sebelah timur sungai Yordan.’”
har sai lokacin da Ubangiji ya ba su hutawa, kamar yadda ya yi muku, kuma har sai su ma sun ƙwace ƙasar da Ubangiji Allahnku ya yi alkawari zai ba su. Bayan haka ne za ku koma ku mallaki ƙasarku, wadda Musa bawan Ubangiji ya ba ku a gabashin Urdun.”
16 Jawab mereka kepada Yosua, “Semua yang engkau perintahkan akan kami laksanakan, dan ke mana pun engkau mengutus kami, kami akan pergi.
Sai suka amsa wa Yoshuwa suka ce, “Duk abin da ka ce mu yi, za mu yi. Duk inda kuma ka aike mu, za mu je.
17 Kami akan taat kepadamu sama seperti kami taat kepada Musa. Semoga TUHAN Allah kita menyertaimu sama seperti Dia menyertai Musa.
Kamar yadda muka yi wa Musa biyayya, haka za mu yi maka biyayya. Ubangiji Allahnka ya kasance tare da Musa.
18 Setiap orang yang melawan engkau dan tidak menaati perintahmu biarlah dihukum mati. Yang terpenting, engkau harus kuat dan berani!”
Duk wanda ya yi wa maganarka tawaye, ya ƙi yă yi biyayya da maganarka, ko da umarnin da ka ba shi, za a kashe shi. Ka dai ƙarfafa ka kuma yi ƙarfi hali!”

< Yosua 1 >