< Mikha 6 >
1 Dengarlah apa yang dituduhkan TUHAN kepada Israel. Bangkitlah, ya TUHAN, dan ajukanlah pengaduan-Mu! Biarlah gunung dan bukit mendengar apa yang hendak Kaukatakan.
Ku saurari abin da Ubangiji ya ce, “Tashi ku gabatar da ƙararku a gaban duwatsu; bari tuddai su ji abin da kuke so ku faɗa.
2 Hai gunung-gunung, hai dasar-dasar bumi, dengarkan pengaduan TUHAN! Ia mempunyai perkara dengan Israel umat-Nya dan akan menuntut mereka.
“Ku saurara, ya ku duwatsu game da tuhumar da Ubangiji yake muku, ku ji, ku daɗaɗɗun tushin duniya. Gama Ubangiji yana da ƙara a kan mutanensa; yana tuhumar Isra’ila.
3 TUHAN berkata, "Hai umat-Ku, apa yang telah Kuperbuat terhadap kamu? Dalam hal apakah Aku menyusahkan kamu? Jawablah Aku!
“Ya ku mutanena, me na yi muku? Ta yaya na nawaita muku? Ku amsa mini.
4 Kamu telah Kubawa keluar dari Mesir, dan Kulepaskan dari perbudakan; Aku telah mengutus Musa, Harun, dan Miryam untuk memimpin kamu.
Na fito da ku daga ƙasar Masar na kuma’yantar da ku daga ƙasar bauta. Na aika da Musa yă jagorance ku, haka ma Haruna da Miriyam.
5 Umat-Ku, ingatlah apa yang direncanakan oleh Balak raja Moab terhadapmu, dan apa yang dijawab Bileam anak Beor kepadanya. Ingatlah apa yang terjadi di perjalanan antara perkemahan di Sitim dan di Gilgal. Kalau kamu ingat semuanya itu, kamu akan menyadari apa yang telah Kulakukan untuk menyelamatkan kamu."
Ya ku mutanena, ku tuna abin da Balak sarkin Mowab ya ƙulla da kuma amsar da Bala’am ɗan Beyor ya bayar. Ku tuna da tafiyarku daga Shittim zuwa Gilgal, don ku san ayyukan adalcin Ubangiji.”
6 Apakah yang harus kita persembahkan kepada TUHAN, Allah di surga, apabila kita datang untuk beribadat kepada-Nya? Haruskah kita membawa sapi muda yang terbaik untuk dipersembahkan sebagai kurban bakaran kepada-Nya?
Da me zan zo a gaban Ubangiji in rusuna a gaban Maɗaukaki Allah? Shin, zan zo ne a gabansa da hadaya ta ƙonawa, da ɗan maraƙi bana ɗaya?
7 Apakah TUHAN akan senang kalau kita membawa kepada-Nya beribu-ribu domba atau berlimpah-limpah minyak zaitun? Haruskah kita mempersembahkan kepada-Nya anak sulung kita sebagai tebusan atas dosa-dosa kita?
Ubangiji zai ji daɗin hadayar raguna dubbai da kuma rafuffukan mai dubbai goma? Zan ba da ɗan farina ne don laifina, ko’ya’yan jikina domin zunubin raina?
8 Tidak! TUHAN telah menyatakan kepada kita apa yang baik. Yang dituntut-Nya dari kita ialah supaya kita berlaku adil, selalu mengamalkan cinta kasih, dan dengan rendah hati hidup bersatu dengan Allah kita.
Ya nuna maka, ya mutum, abin da yake mai kyau. Me Ubangiji yake bukata daga gare ka kuwa shi ne ka yi gaskiya ka so aikata jinƙai ka kuma yi tafiya da tawali’u a gaban Allah.
9 Adalah sangat bijaksana untuk takut kepada TUHAN. Ia berseru kepada penduduk kota, "Dengarlah, hai kamu yang berkumpul di kota!
Ku saurara! Ubangiji yana kira ga birni, a ji tsoron sunana kuwa hikima ce, “Ku kasa kunne ga sandan nan da kuma wannan wanda ya naɗa.
10 Di rumah orang-orang jahat terdapat harta yang diperoleh dengan tipu daya. Mereka memakai takaran yang palsu, suatu perbuatan yang Kubenci. Orang yang melakukannya akan Kuhukum.
Har yanzu zan manta, ya muguwar gida da dukiyarki da kika samu a muguwar hanya zan kuma manta da bugaggen mudun awo wanda ake zargi?
11 Masakan Aku mengampuni orang yang memakai timbangan yang palsu?
Zan kuɓutar da mutumin da yake da ma’auni na rashin gaskiya, da kuma buhun ma’aunan ƙarya?
12 Orang-orang kaya di kotamu menindas orang miskin, dan kamu semua pembohong.
Attajiranta masu fitina ne; mutanenta kuma maƙaryata ne harsunansu kuwa suna yaudara.
13 Sekarang Aku mulai memukul dan menghancurkan kamu karena dosa-dosamu.
Saboda haka, zan hallaka ku in lalace ku saboda zunubanku.
14 Kamu akan makan, tapi tidak menjadi kenyang--malah tetap lapar. Kamu akan mengangkut barang-barang, tapi tak dapat mengamankannya. Apa saja yang kamu amankan akan Kuhancurkan dalam peperangan.
Za ku ci amma ba za ku ƙoshi ba, cikinku zai zama babu kome Za ku tattara amma ba za ku yi ajiyar kome ba, gama abin da kuka yi ajiya zan ba wa takobi.
15 Kamu akan menabur gandum, tapi tidak akan menuai hasilnya. Kamu akan membuat minyak dari buah zaitun, tapi tidak dapat memakai minyaknya. Kamu akan memeras air anggur, tapi tak akan meminumnya.
Za ku yi shuki amma ba za ku girba ba; za ku matse zaitun amma ba za ku yi amfani da mai wa kanku ba, za ku tattaka’ya’yan inabi amma ba za ku sha ruwan inabin ba.
16 Semua itu terjadi karena kamu mengikuti perbuatan-perbuatan jahat Raja Omri dan anaknya, yaitu Raja Ahab. Kamu mengikuti cara-cara mereka. Karena itu Aku akan menghancurkan kamu, dan kamu akan dicemoohkan dan dihina oleh segala bangsa."
Kuna kiyaye ƙa’idodin Omri da dukan ayyukan gidan Ahab kun kuma bi al’adunsu. Saboda haka, zan maishe ku kufai in mai da ku abin dariya a cikin mutane, za ku sha reni a wurin al’ummai.”