< Ayub 35 >

1 Ayub, engkau keliru jika menyangka bahwa di mata Allah engkau tak bersalah.
Sai Elihu ya ce,
2
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3 Engkau khilaf jika bertanya, apa pengaruh dosamu terhadap-Nya; dan keuntungan apa yang kauterima kalau engkau tidak berbuat dosa.
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
4 Akulah yang akan memberi jawaban kepadamu dan juga kepada teman-temanmu itu.
“Zan so in ba ka amsa kai tare da abokanka.
5 Lihatlah ke langit dan perhatikan betapa tingginya awan-awan.
Ku ɗaga kai ku dubi sama ku gani; ku dubi gizagizai a samanku.
6 Jika engkau berdosa, Allah tidak akan rugi. Jika salahmu banyak, Ia tak terpengaruhi.
In kun yi zunubi ta yaya wannan zai shafi Allah? In zunubanku sun yi yawa, me wannan zai yi masa?
7 Dengan berbuat baik, Allah tidak kaubantu. Sungguh, Ia tak memerlukan apa pun darimu.
In kuna da adalci, me kuka ba shi, ko kuma me ya karɓa daga hannunku?
8 Hanya sesamamu yang dirugikan oleh dosa-dosamu. Dia juga yang beruntung oleh kebaikanmu.
Muguntarku takan shafi mutum kamar ku ne kaɗai, adalcinku kuma yakan shafi’yan adam ne kaɗai.
9 Orang-orang yang ditindas, akan mengerang; mereka berteriak minta pertolongan.
“Mutane suna kuka don yawan zalunci; suna roƙo don taimako daga hannu mai ƙarfi.
10 Tetapi bukan kepada Allah, Penciptanya yang memberi harapan di kala mereka berduka,
Amma ba wanda ya ce, ‘Ina Allah wanda ya halicce ni, mai ba da waƙoƙi cikin dare,
11 dan yang memberi manusia akal budi melebihi burung dan hewan di bumi.
wanda ya fi koya mana fiye da dabbobin duniya ya kuma sa muka fi tsuntsayen cikin iska hikima.’
12 Orang-orang tertindas itu berseru, tetapi Allah diam karena mereka jahat dan penuh kesombongan.
Ba ya amsawa lokacin da mutane suka yi kira don taimako domin girman kan mugaye.
13 Sia-sialah mereka berteriak sekuat tenaga; Yang Mahakuasa tidak melihat atau mendengar mereka.
Lalle Allah ba ya sauraron roƙonsu na wofi; Maɗaukaki ba ya kula da roƙonsu.
14 Ayub, lebih-lebih lagi kalau engkau berkata bahwa engkau tidak melihat Dia, bahwa perkaramu sudah ada di hadapan-Nya dan engkau menanti-nantikan Dia!
Ta yaya zai saurara sosai ko zai saurara lokacin da kake cewa ba ka ganinsa, cewa ka kawo ƙara a wurinsa kuma dole ka jira shi.
15 Sangkamu Allah tidak memberi hukuman dan tidak memperhatikan pelanggaran.
Kuma ka ce, ba ya ba da horo cikin fushinsa ko kaɗan ba ya kula da mugunta.
16 Sia-sialah pembicaraanmu engkau teruskan; jelaslah, engkau tak tahu apa yang kaukatakan.
Saboda haka Ayuba ya buɗe baki yana magana barkatai; yana ta yawan magana ba tare da sani ba.”

< Ayub 35 >