< Dagiti Salmo 70 >

1 Isalakannak, O Dios! Umayka a dagus O Yahweh ket tulongannak.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
2 Mapabainan ken maikuspil koma dagiti mangpadpadas a mangpatay kaniak; maupay ken maibabain koma dagiti agragragsak iti panagtuokko.
Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
3 Maupayda koma gapu iti bainda, dagiti mangibagbaga iti “Aha, aha.”
Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
4 Agrag-o ken maragsakan koma dagiti mangsapsapul kenka; kanayon koma nga ibaga dagiti mangay-ayat iti panangisalakanmo a, “Maidaydayaw koma ti Dios.”
Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
5 Ngem nakurapay ken agkasapulanak; darasem ti umay kaniak, O Dios; sika ti katulongak ken is-ispalennak. O Yahweh, saanmo nga itantan.
Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.

< Dagiti Salmo 70 >