< Dagiti Salmo 60 >

1 O Dios, impalladawnakami; binuraknakami; nakaungetka; isublinakami manen.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da muryar “Lilin Alkawari.” Wani miktam ta Dawuda. Don koyarwa. Sa’ad da ya yaƙi Aram-Naharayim da Aram-Zoba, da kuma sa’ad da Yowab ya dawo ya bugi mutanen Edom dubu goma sha biyu a Kwarin Gishiri. Ka ki mu, ya Allah, ka kuma fashe kāriyarmu; ka yi fushi da mu, yanzu ka mai da mu!
2 Pinagkintayegmo ti daga; pinagbirrim daytoy; agasam dagiti ringngatna, ta aggingined daytoy.
Ka girgiza ƙasar ka kuma tsaga ta; ka daure karayarta, gama tana rawa.
3 Impakitam kadagiti tattaom dagiti nakaro a banbanag; impainummo kadakami ti arak a mangpadiwerdiwer.
Ka nuna wa mutanenka lokutan wahala; ka ba mu ruwan inabin da ya sa muka bugu.
4 Nangtedka iti bandera kadagidiay a mangdaydayaw kenka tapno maiparang daytoy gapu iti kinapudno. (Selah)
Amma ga waɗanda suke tsoronka, ka ɗaga tuta don a buɗe gāba da baka. (Sela)
5 Tapno maispal dagidiay nga ay-ayatem, ispalennakami babaen iti makannawan nga imam ken sungbatannak.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
6 Nagsao ti Dios iti kinasantona, “Agrao-akto; Bingayekto ti Sikem ken ibunongkonto ti tanap ti Succot.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Da nasara zan rarraba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
7 Kukuak ti Galaad ken kukuak ti Manases; helmetko met ti Efraim; ken setrok ti Juda.
Gileyad nawa ne, Manasse kuma nawa ne; Efraim shi ne hular kwanona, Yahuda kuma sandar mulkina.
8 Ti Moab ti palanggana a pagbuggoak; ipurruakkonto ti sandaliasko iti Edom; ipukkawkonto ti balligi gapu iti Filisteo.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirarin nasara.”
9 Siasinonto ti mangipan kaniak iti natibker a siudad? Siasino ti mangidalan kaniak idiay Edom?”
Wa zai kawo ni birnin katanga? Wa zai bishe ni zuwa Edom?
10 Ngem sika, O Dios, saannakami kadi a linaksid? Saanka a kumuykuyog iti dangadang ti armadami.
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
11 Tulongannakami kadagiti kabusormi, ta awan serserbi ti tulong ti tao.
Ka ba mu gudummawa a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
12 Agballigikami babaen iti tulong ti Dios; ibaddeknanto dagiti kabusormi.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattake abokan gābanmu.

< Dagiti Salmo 60 >