< Dagiti Salmo 54 >

1 Isalakannak, O Dios, babaen iti naganmo ket usigennak iti pannakabalinmo,
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi masu tsirkiya. Wani maskil ta Dawuda. Sa’ad da Zifawa suka tafi wurin Shawulu suka ce, “Ba Dawuda ba ne yake ɓuya a cikinmu?” Ka cece ni, ya Allah ta wurin sunanka; ka nuna ni marar laifi ne ta wurin ƙarfinka.
2 Denggem ti kararagko, O Dios; denggem dagiti sao ti ngiwatko.
Ka ji addu’ata, ya Allah; ka saurari maganar bakina.
3 Ta darupendak dagiti natangsit a tattao, ken sinapul dagiti awanan asi a tattao ti biagko; saanda nga impangag ti Dios iti sangoananda. (Selah)
Baƙi suna kawo mini hari; mutane marasa imani suna neman raina, mutanen da ba sa tsoron Allah. (Sela)
4 Kitaem, ti Dios ti katulongak, ti Apo ti mangsaranay kaniak.
Tabbatacce Allah ne mai taimakona, Ubangiji shi ne wanda yake riƙe ni.
5 Supapakannanto ti dakes dagiti kabusorko; babaen iti kinapudnom, dadaelem ida!
Bari mugunta ta shaƙe masu magana marar kyau a kaina; cikin amincinka ka hallaka su.
6 Siraragsakakto a mangipaay iti datonko kenka; agyamanakto iti naganmo, O Yahweh, ta naimbagka.
Zan miƙa hadaya ta yardar rai gare ka; zan yabe sunanka, ya Ubangiji, gama yana da kyau.
7 Ta inispalnak kadagiti amin a parikutko; nakitak ti balligi kadagiti kabusorko.
Gama ya cece ni daga dukan wahalolina, idanuna kuma sun ga an yi nasara a kan maƙiyana.

< Dagiti Salmo 54 >