< Dagiti Salmo 130 >

1 Manipud iti kaunggan ti panagtuokko, umawagak kenka, O Yahweh.
Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 O Apo, denggem ti timekko; sidedengngeg koma dagiti lapayagmo iti panagdawatko ti kaasim.
Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
3 No sika, O Yahweh, ti mangmarka kadagiti kinadangkesmi, O Apo, siasino ngay ti saan a madusa?
In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
4 Ngem adda iti pannakapakawan kenka, a pakadayawam.
Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
5 Agur-urayak kenni Yahweh, agur-uray ti kararuak, ket mangnamnamaak iti saona.
Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
6 Ad-adda nga agur-uray ti kararuak iti Apo ngem ti panagur-uray iti agbanbantay iti bigat.
Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
7 O Israel, mangnamnamaka kenni Yahweh. Manangngaasi ni Yahweh, ken situtulok unay isuna a mamakawan.
Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
8 Isunanto ti mangsubbot iti Israel iti amin a basbasolna.
Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.

< Dagiti Salmo 130 >