< Genesis 43 >

1 Nakaro ti panagbisin iti daga.
A yanzu, yunwa ta yi tsanani a ƙasar.
2 Napasamak nga idi nakandan ti bukbukel nga insangpetda manipud idiay Egipto, ket kinuna ti amada kadakuada, “Mapankayo manen; gumatangkayo iti taraontayo.”
Saboda haka sa’ad da suka cinye dukan hatsin da suka kawo daga Masar, mahaifinsu ya ce musu, “Ku koma, ku sayo mana ƙarin abinci.”
3 Imbaga ni Juda kenkuana, “Nainget iti panangballaag kadakami ti lalaki, 'Saanyonto a makita ti rupak malaksid no kaduayo ti kabsatyo.'
Amma Yahuda ya ce masa, “Mutumin ya gargaɗe mu sosai cewa, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai in ɗan’uwanku yana tare da ku.’
4 No paikuyogmo kadakami ti kabsatmi, sumalogkami ket igatangandaka iti taraon.
In za ka aika da ɗan’uwanmu tare da mu, za mu gangara mu sayo maka abinci.
5 Ngem no saanmo a kayat nga isurotmi isuna, saankami a sumalog. Ta imbaga ti lalaki kadakami, “Saanyonto a makita ti rupak malaksid no kaduayo ti kabsatyo.”'
Amma in ba za ka aika da shi ba, ba za mu gangara ba, gama mutumin ya ce mana, ‘Ba za ku sāke ganin fuskata ba sai ko in ɗan’uwanku yana tare da ku.’”
6 Kinuna ni Israel, “Apay a pinagaramidandak iti saan a nasayaat babaen iti panangibagayo iti lalaki nga adda pay sabali a kabsatyo?
Isra’ila ya yi tambaya, “Me ya sa kuka kawo wannan damuwa a kaina ta wurin faɗa wa mutumin cewa kuna da wani ɗan’uwa?”
7 Kinunada, “Nagsaludsod ti lalaki maipanggep kadakami ken iti pamiliatayo. Kinunana, 'Sibibiag pay kadi ti Amayo? Adda pay kadi sabali a kabsatyo?' Sinungbatanmi isuna segun kadagitoy a salsaludsod. Ammomi aya ngarud met nga ibagana nga, 'Itugotyo ditoy ti kabsatyo?'”
Suka amsa, “Mutumin ya yi mana tambaya sosai game da kanmu da iyalinmu. Ya tambaye mu, ‘Mahaifinku yana da rai har yanzu? Kuna da wani ɗan’uwa?’ Mu dai mun amsa tambayoyinsa ne. Ta yaya za mu sani zai ce, ‘Ku kawo ɗan’uwanku a nan’?”
8 Kinuna ni Juda kenni Israel nga amana, “Italekmo kaniak ti ubing. Agrubbuatkamin a mapan tapno agbiagtayo a saan ket a matay, datayo, sika ken kasta met dagiti annaktayo.
Sa’an nan Yahuda ya ce wa Isra’ila mahaifinsa, “Ka aika saurayin tare da ni za mu kuwa tafi nan da nan, saboda mu da’ya’yanmu mu rayu, kada mu mutu.
9 Siak ti makaammo kenkuana. No saanko isuna a maisubli kenka ken maidatag iti sangoanam, uray siak lattan ti mangawit iti pammabasol iti agnanayon.
Ni kaina zan tabbatar da lafiyarsa; na ɗauki lamuninsa, a hannuna za ka neme shi. In ban dawo da shi gare ka, in sa shi nan a gabanka ba, zan ɗauki laifin a gabanka dukan kwanakina.
10 Ta no saankami koma a nataktak, awan dua-dua a kapaminduami koman ita a nagsubli ditoy.
Ai, da ba mun jinkirta ba, da mun komo har sau biyu.”
11 Kinuna ti amada a ni Israel kadakuada, “No kasta ngarud, ita, kastoy ti aramidenyo.” Mangalakayo kadagiti kasayaatan a napataud iti daga ket ikabilyo kadagiti sakoyo. Mangitugotkayo iti sagut para iti lalaki: sangkabassit a resina ken diro, kadagiti rekado ken mira, piniones ken almendras.
Sa’an nan mahaifinsu Isra’ila ya ce musu, “In dole ne a yi haka, to, sai ku yi. Ku sa waɗansu amfani mafi kyau na ƙasar a buhunanku, ku ɗauka zuwa wurin mutumin a matsayin kyauta, da ɗan man ƙanshi na shafawa, da kuma’yar zuma, da kayan yaji, da ƙaro, da tsabar citta da kuma almon.
12 Paminduaenyo ti gatad ti kuarta nga itugotyo. Itugotyo manen ti kuarta a naisubli kadagiti sakoyo. Nalabit a biddut laeng daytoy.
Ku ɗauki ninki biyu na yawan azurfa tare da ku, gama dole ku mayar da azurfan da aka sa a cikin bakunan buhunanku. Mai yiwuwa an yi haka a kuskure ne.
13 Isurotyo pay ti kabsatyo. Agrubbuatkayo ket mapankayo manen iti lalaki.
Ku ɗauki ɗan’uwanku kuma ku koma wurin mutumin nan da nan.
14 Sapay koma ta ited ti Dios a Mannakabalin amin ti asi kadakayo iti sangoanan ti Lalaki, tapno wayawyaanna kadakayo ti sabali pay a kabsatyo ken kasta met ni Benjamin. No mapukawko dagiti annakko. Mapukawanak ngarud.”
Bari Allah Maɗaukaki yă nuna muku alheri a gaban mutumin saboda yă bar ɗan’uwanku da Benyamin su dawo tare da ku. Ni kuwa, in na yi rashi, na yi rashi.”
15 Innala dagiti lallaki dayta a sagut. Nangalada iti mamindua a kaadu ti kuartada ken insurotda ni Benjamin. Nagrubbuatda, simmalogda idiay Egipto, ket dimmatagda iti sangoanan ni Jose.
Saboda haka mutanen suka ɗauki kyautar, da kuma kuɗin da ya ninka na farko. Suka kuma ɗauki Benyamin, suka gaggauta suka gangara zuwa Masar suka kuma gabatar da kansu ga Yusuf.
16 Idi nakita ni Jose a kaduada ni Benjamin, kinunana iti agay-aywan iti balayna, “Ikuyogmo dagiti lallaki idiay balay, mangpartika iti ayup ket isaganam daytoy, ta makipangan kaniak dagiti lallaki iti pangaldaw.”
Sa’ad da Yusuf ya ga Benyamin tare da su, sai ya ce wa mai hidimar gidansa, “Ka shigar da mutanen cikin gida, ka yanka dabba ka shirya, gama mutanen za su ci abincin rana tare da ni.”
17 Inaramid ngarud ti mangay-aywan ti imbaga ni Jose. Impanna ngarud dagiti lallaki iti balay ni Jose.
Mutumin ya yi kamar yadda Yusuf ya faɗa masa, ya kuwa ɗauki mutanen zuwa gidan Yusuf.
18 Nagbuteng dagiti lallaki gapu ta naipanda iti balay ni Jose. Kinunada, “Gapu daytoy iti kuarta a naisubli kadagiti sakotayo idi immuna nga immaytayo, tapno mangbirok isuna iti gundaway a maibusor kadatayo. Mabalin a tiliwennatayo ken pagbalinennatayo a tagabu, ken alaenna dagiti asnotayo.”
Mutanen dai suka firgita sa’ad da aka ɗauke su zuwa gidansa. Suka yi tunani, “An kawo mu nan ne saboda azurfan da aka sa a cikin buhunanmu da farko. Yana so yă fāɗa mana, yă kuma sha ƙarfinmu, yă ƙwace mu kamar bayi, yă kuma kwashe jakunanmu.”
19 Immasidegda iti mangay-aywan iti balay ni Jose, ket kinatungtongda isuna iti ruangan ti balay,
Saboda haka suka je wurin mai yin wa Yusuf hidima, suka yi masa magana a bakin ƙofar gida.
20 a kunada, “Apo, simmalogkami idi damdamo tapno gumatang iti makan.
Suka ce, “Ranka yă daɗe, mun zo nan ƙaro na farko don mu saya abinci,
21 Ket napasamak nga idi nakadanonkami iti disso a paginanaan ket linuktanmi dagiti sakomi, ket, nakitami nga adda ti kuarta ti tunggal maysa iti ngarab iti sakona, awan iti naksay iti kuartami. Intugotmi daytoy.
amma a inda muka tsaya don mu kwana, da muka buɗe buhunanmu sai kowannenmu ya sami azurfansa daidai a bakin buhunsa. Saboda haka ga kuɗin a hannunmu, mun sāke komowa da su.
22 Nangitugotkami pay iti sabali a kuarta a paggatangmi iti taraon. Saanmi nga ammo no siasino iti nangikabil iti kuartami kadagiti sakomi.”
Mun kuma kawo ƙarin azurfa tare da mu don mu saya abinci. Ba mu san wa ya sa azurfanmu a cikin buhunanmu ba.”
23 Kinuna ti mangay-aywan, “Kapia koma iti maadda kadakayo, saankayo nga agbuteng. Ti Diosyo ken ti Dios ti amayo siguro ti nangikabil iti kuarta kadagiti sakoyo. Naawatko dagiti kuartayo.” Impan ngarud ti mangay-aywan ni Simeon kadakuada.
Sai mai hidimar ya ce, “Ba kome, kada ku ji tsoro. Allahnku, Allahn mahaifinku ne ya ba ku dukiyar a cikin buhunanku; ni dai, na karɓi azurfanku.” Sa’an nan ya fitar musu da Simeyon.
24 Pinastrek ti mangay-aywan dagiti lallaki iti uneg ti balay ni Jose, “Inikkanna ida iti danum, ket binuggoanda dagiti saksakada. Inikkanna iti makan dagiti asnoda.
Mai yin hidimar ya ɗauki mutane zuwa gidan Yusuf ya ba su ruwa su wanke ƙafafunsu, ya kuma tanada wa jakunansu abinci.
25 Insaganada dagiti sagut a maipaay iti isasangpet ni Jose iti aldaw, ta nangngegda a manganda sadiay
Suka shirya kyautansu domin isowar Yusuf da rana, gama sun ji cewa zai ci abinci a nan.
26 Idi simmangpet ni Jose iti balayna, intugotda dagiti sagut nga adda kadakuada iti balay, ken nagrukobda iti daga iti sangoananna.
Sa’ad da Yusuf ya zo gida, sai suka ba shi kyautai da suka kawo, suka rusuna a gabansa har ƙasa.
27 Dinamagna ti kasasaadda a kinunana, “Nasalun-at kadi ti amayo, ti lakay nga ibagbagayo? Sibibiag pay kadi isuna?”
Ya tambaye su, yaya suke, sa’an nan ya ce, “Yaya tsohon nan mahaifinku da kuka faɗa mini? Yana da rai har yanzu?”
28 Kinunada, “Nasalun-at ti amami nga adipenmo. Sibibiag pay isuna.” Nagparintumeng ken nagdumogda.
Suka amsa, “Bawanka mahaifinmu yana da rai har yanzu da kuma ƙoshin lafiya.” Suka kuma rusuna suka yi mubaya’a.
29 Timmangad isuna ket nakitana ni Benjamin a kabsatna, ti anak ti inana, kinunana,” Daytoy kadi iti inaudi a kabsatyo nga ibagbagayo kaniak?” Kinunana, “Paraburannaka koma ti Dios, anakko.”
Da ya ɗaga idanu, sai ya ga ɗan’uwansa Benyamin, ɗan mahaifiyarsa, sai ya yi tambaya, “Wannan ne ƙaramin ɗan’uwanku, wanda kuka faɗa mini a kai?” Ya kuma ce, “Allah yă yi maka albarka, ɗana.”
30 Nagdardaras a rimmuar ni Jose iti siled ta kasta unay a natignay isuna maipanggep iti kabsatna. Nangsapul isuna iti lugar a pagsangitanna. Napan isuna iti siledna ket nagsangit sadiay.
Saboda motsi mai zurfi da zuciyarsa ta yi da ganin ɗan’uwansa, sai Yusuf ya gaggauta ya fita, ya nemi wuri yă yi kuka. Ya shiga ɗakinsa ya yi kuka a can.
31 Nagdiram-us isuna sa rimmuar. Tinengngelna ti riknana, kinunana, “Idasaryo ti taraon.”
Bayan ya wanke fuskarsa, sai ya fito ya daure, ya umarta, “A kawo abinci.”
32 Nagserbian dagiti adipen ni Jose nga is-isuna ken dagiti agkakabsat nga is-isuda. Nakipangan dagiti Egipcio sadiay nga is-isuda laeng gapu ta saan a mabalin a makipangan dagiti Egipcio iti tinapay kadagiti Hebreo, ta makarimon dayta kadagiti Egipcio.
Sai aka raba musu abinci, nasa shi kaɗai su kuma su kaɗai, domin Masarawa ba sa cin abinci tare da Ibraniyawa, gama wannan abin ƙyama ne ga Masarawa.
33 Nagtugaw dagiti agkakabsat iti sangoananna, ti inauna segun iti pannakaiyanakna, ken iti inaudi segun iti kinaubingna. Nasdaaw dagiti lallaki.
Aka zaunar da’yan’uwan Yusuf a gabansa bisa ga shekarunsu, daga ɗan fari zuwa auta.’Yan’uwan kuwa suka duddubi juna suna mamaki.
34 Nangted ni Jose iti taraon nga adda iti sangoananna. Ngem iti paset ni Benjamin ket maminlima ti kaaduna ngem iti naited kadagiti kakabsatna. Naginomda ken nakipagragsakda kenkuana.
Daga teburin da yake a gaban Yusuf aka riƙa ɗibar rabonsu ana kai musu, amma rabon Benyamin ya yi biyar ɗin na kowannensu. Suka kuwa sha, suka yi murna tare da shi.

< Genesis 43 >