< Genesis 28 >

1 Inayaban ni Isaac ni Jacob, binendisionanna isuna, ken binilinna isuna, “Masapul a saanka a mangala ti asawam manipud kadagiti Canaaneo a babbai.
Saboda haka Ishaku ya kira Yaƙub, ya kuma albarkace shi, sa’an nan ya umarce shi ya ce, “Kada ka auri mace daga Kan’ana.
2 Tumakderka, mapanka idiay Padan Aram, idiay balay ni Betuel nga ama ti inam, ket mangalaka iti asawam sadiay, maysa kadagiti annak a babbai ni Laban a kabsat ti inam.
Tashi nan da nan ka tafi Faddan Aram, zuwa gidan mahaifin mahaifiyarka Betuwel. Ka ɗauko wa kanka mata a can daga cikin’ya’ya matan Laban ɗan’uwan mahaifiyarka.
3 Bendisionannaka koma ti Dios a Mannakabalin-amin, pagbalinennaka a nabunga ken paaduennaka, tapno agbalinka a rineprep ti tattao.
Bari Allah Maɗaukaki yă albarkace ka, yă kuma sa ka yi ta haihuwa ka riɓaɓɓanya har ka zama ƙungiyar jama’o’i.
4 Itedna koma kenka ti bendision ni Abraham, kenka, ken kadagiti kaputotamto, tapno matawidmo ti daga a nagnanaedam nga inted ti Dios kenni Abraham.
Bari Allah yă ba ka da kuma zuriyarka albarkar da ya ba wa Ibrahim, don ka amshi ƙasar da kake baƙunci, ƙasar da Allah ya ba wa Ibrahim.”
5 Imbaon ngarud ni Isaac ni Jacob nga umadayo. Napan ni Jacob idiay Padan Aram, iti ayan ni Laban nga anak ni Betuel nga Arameo, a kabsat ni Rebecca nga ina da Jacob ken Esau.
Sa’an nan Ishaku ya sallami Yaƙub, ya kuwa tafi Faddan Aram, zuwa wurin Laban ɗan Betuwel mutumin Aram. Laban ne ɗan’uwan Rebeka, wadda take mahaifiyar Yaƙub da Isuwa.
6 Ita, nakita ni Esau a binendisionan ni Isaac ni Jacob ket imbaonna idiay Padan-aram tapno mangala iti asawana sadiay. Nakitana met a binendisionan ni Isaac isuna ken binilinna a kunana, “Masapul a saanka a mangala iti asawam manipud kadagiti babbai iti Canaan.”
Yanzu Isuwa ya san cewa Ishaku ya albarkaci Yaƙub ya kuma aike shi zuwa Faddan Aram don yă auri mata daga can, ya kuma san cewa sa’ad da ya albarkace shi, ya umarce shi cewa, “Kada ka auro wata mace daga cikin Kan’aniyawa,”
7 Nakita met ni Esau a tinungpal ni Jacob ti amana ken ti inana, ket napan idiay Padan-aram.
ya kuma san cewa Yaƙub ya yi biyayya da mahaifinsa da kuma mahaifiyarsa, ya kuwa tafi Faddan Aram.
8 Nakita ni Esau a saan a naay-ayo ni Isaac nga amana kadagiti babbai iti Canaan.
Sai Isuwa ya gane cewa matan Kan’aniyawa ba su gamshi mahaifinsa Ishaku ba;
9 Isu a napan isuna kenni Ismael, ket innalana a kas asawana ni Mahalat a kabsat ni Nebayot a putot ni Ismael, a putot ni Abraham, malaksid kadagiti addan nga assawana.
saboda haka sai ya tafi wurin Ishmayel ya auri Mahalat,’yar’uwar Nebayiwot da kuma’yar Ishmayel ɗan Ibrahim, ban da matan da yake da su.
10 Pimmanaw ni Jacob idiay Beerseba ket nagturong idiay Haran.
Yaƙub ya bar Beyersheba ya kama hanyar Haran.
11 Nakadanun isuna iti maysa a lugar ket nagpatpatnag sadiay, gapu ta limneken ti init. Nangala isuna iti maysa kadagiti bato iti dayta a disso, impunganna daytoy, ket nagidda iti dayta a disso tapno maturog.
Sa’ad da ya kai wani wuri, sai ya dakata domin yă kwana, gama rana ta riga ta fāɗi. Ya ɗauki dutse daga cikin duwatsun wurin, ya sa shi ya zama matashin kansa, sa’an nan ya kwanta don yă yi barci.
12 Nagtagtagainep isuna ket nakitana ti maysa nga agdan a nakapasdek iti rabaw ti daga. Nakadanun ti murdongna idiay langit ket ngumato ken bumaba dagiti anghel ti Dios iti daytoy.
Ya yi mafarki inda ya ga wata matakalar hawa, tsaye a ƙasa, kanta ta kai sama, mala’ikun Allah kuwa suna hawa, suna sauka a kanta.
13 Pagammoan, nagtakder ni Yahweh iti ngatoen daytoy ket kinunana, “Siak ni Yahweh a Dios ni Abraham nga amam, ken ti Dios ni Isaac. Itedkonto kenka ken kadagiti kaputotam ti daga a pagid-iddaam.
A can bisantaUbangiji ya tsaya, ya kuma ce, “Ni ne Ubangiji Allah na mahaifinka Ibrahim da kuma Allah na Ishaku. Zan ba ka, kai da kuma zuriyarka, ƙasar da kake kwance a kai.
14 Kaslanto tapok iti daga dagiti kaputotam, ket agwaraskayto iti adayo; iti laud, iti daya, iti amianan ken iti abagatan. Kenka ken kadagiti kaputotam ket mabendisionanto dagiti amin a pamilia iti daga.
Zuriyarka za tă zama kamar ƙurar ƙasa, za ka kuma bazu zuwa yamma da kuma gabas, zuwa arewa da kuma kudu. Dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka da kuma ta wurin’ya’yanka.
15 Kitaem, addaak kenka, ket aywanankanto iti sadinoman a papanam. Iyegkanto manen iti daytoy a daga; ta saankanto a panawan. Aramidekto amin nga inkarik kenka.”
Ina tare da kai, zan lura da kai duk inda ka tafi, zan kuma dawo da kai zuwa wannan ƙasa. Ba zan rabu da kai ba sai na cika abin da na yi maka alkawari.”
16 Nakariing ni Jacob iti pannaturogna, ket kinunana, “Awan duadua nga adda ditoy a disso ni Yahweh, ket saanko a napanunot dayta.”
Sa’ad da Yaƙub ya farka daga barci, sai ya yi tunani ya ce, “Tabbatacce Ubangiji yana a wannan wuri, ban kuwa sani ba.”
17 Nagbuteng isuna ket kinunana, “Anian a nakabutbuteng daytoy a disso! Daytoy ket awanen sabali no di ti balay ti Dios. Daytoy ti ruangan ti langit.”
Ya ji tsoro, ya kuma ce, “Wane irin wuri ne mai banrazana haka! Lalle wannan gidan Allah ne, kuma nan ne ƙofar sama.”
18 Nagriing ni Jacob iti nasapa ket innalana ti bato a nagpungananna. Impasdekna a kas adigi ket binukbukanna iti lana ti rabaw daytoy.
Kashegari da sassafe, sai Yaƙub ya ɗauki dutsen da ya yi matashin kai da shi, ya kafa shi al’amudi, ya kuma zuba mai a kansa.
19 Pinanagananna dayta a lugar iti Betel, ngem ti sigud a nagan dayta a siudad ket Luz.
Ya kira wannan wuri Betel ko da yake dā ana kiran birnin Luz ne.
20 Nagsapata ni Jacob a kunana, “No kaduaannak ti Dios ken salaknibannak iti daytoy a dalan a pagpagnaak, ken ikkannak iti tinapay a kanek, ken pagan-anay nga ikawesko,
Sa’an nan Yaƙub ya yi alkawari cewa, “In Allah zai kasance tare da ni yă kuma lura da ni a wannan tafiya, yă kuma ba ni abinci in ci da tufafi in sa,
21 iti kasta ket makasangpetak a sitatalged idiay balay ni amak, ni Yahweh ti agbalinto a Diosko.
har in dawo lafiya zuwa gidan mahaifina, to, Ubangiji zai zama Allahna
22 Ket daytoy a bato nga impasdekko a kas adigi ket agbalinto a nasagradoan a bato. Manipud iti tunggal banag nga itedmo kaniak, sigurado nga isublikto kenka ti apagkapullo.”
kuma wannan dutsen da na kafa al’amudi, zai zama gidan Allah, kuma dukan abin da ka ba ni zan ba ka kashi ɗaya bisa goma.”

< Genesis 28 >