< Ezekiel 2 >

1 Kinuna ti timek kaniak, “Anak ti tao, tumakderka; ket kasaritaka.”
Ya ce mini, “Ɗan mutum, tashi ka tsaya a ƙafafunka zan kuma yi maka magana.”
2 Ket imbangonnak ti Espiritu ket pinatakdernak, ket nangegko a makisarsarita isuna kaniak.
Yayinda yake magana, sai Ruhu ya sauko mini ya kuma tā da ni a ƙafafuna, na kuma ji shi yana mini magana.
3 Kinunana kaniak, “Anak ti tao, ibaonka kadagiti tattao ti Israel, kadagiti nasukir a nasion a nagsukir kaniak—isuda ken dagiti kapuonanda ket nagbasol kaniak agingga kadagitoy nga aldaw!
Ya ce, “Ɗan mutum, ina aikan ka zuwa ga Isra’ilawa, zuwa ga al’ummar’yan tawayen nan da suka yi mini tayarwa; su da kakanninsu sun yi mini tawaye har yă zuwa yau.
4 Makita ti kinatangsit kadagiti rupa dagiti kaputotanda ken natangken ti uloda. Ibaonka kadakuada. Ket ibagamto kadakuada, 'Kastoy ti kuna ti Apo a ni Yahweh.'
Mutanen da nake aikan ka masu ƙin ji ne da kuma taurinkai. Ka faɗa musu cewa, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya faɗa.’
5 Dumngegda man wenno saan. Nasukirda a balay, ngem uray no kasta ket maammoandanto nga adda profeta nga immay kadakuada.
Kuma ko su ji ko kada su ji, gama su gida ne mai tawaye, za su san cewa akwai annabi a cikinsu.
6 Ket sika, anak ti tao, saanka nga agbuteng kadakuada wenno kadagiti sasaoda. Saanka nga agbuteng, uray no kasla addaka kadagiti kasisiitan ken uray no kasla makipagnanaedka kadagiti manggagama. Saanka nga agbuteng kadagiti sasaoda wenno maupay iti rupada, agsipud ta nasukirda a balay.
Kai kuwa, ɗan mutum, kada ka ji tsoro, ko da sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa duk sun kewaye ka kana kuma zama a cikin kunamai. Kada ka ji tsoron abin da za ka faɗa ko ka firgita ta wurinsu, ko da yake su gida ne mai tawaye.
7 Ngem ibagamto kadakuada dagiti sasaok, dumngegda man wenno saan, gapu ta isuda dagiti kasusukiran.
Dole ka yi maganata gare su, ko su ji ko kada su ji, gama su’yan tawaye ne.
8 Ngem sika, anak ti tao, dumngegka iti ibagbagak kenka. Saanka nga agbalin a nasukir a kas iti dayta a balay. Agngangaka ket kanem ti itedko kenka!”
Amma kai, ɗan mutum, ka saurari abin da zan faɗa maka. Kada ka yi tawaye kamar wannan gidan’yan tawaye; ka buɗe bakinka ka kuma ci abin da na ba ka.”
9 Ket kimmitaak, ket maysa nga ima ti naiyunnat kaniak; adda iggem daytoy a nalukot a pagbasaan.
Sai na duba, na kuma ga hannu ya miƙe zuwa wurina. A cikinsa akwai littafi,
10 Inukradna daytoy iti sangoanak; nasuratan ti agsumbangirna, ket pasig a dungdung-aw, ladladingit, ken as-asug ti naisurat iti daytoy.
wanda ya nannaɗe a gabana. A kowane gefensa akwai rubutun kalmomin makoki da kuka da kuma kaito.

< Ezekiel 2 >