< 1 Cronicas 10 >

1 Ita, nakiranget dagiti Filisteo iti Israel. Naglibas manipud kadagiti Filisteo ti tunggal tao ti Israel ket natayda idiay Bantay Gilboa.
To, fa, Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa; Isra’ilawa kuwa suka gudu a gabansu, da yawa kuma suka mutu a kan Dutsen Gilbowa.
2 Kinamat dagiti Filisteo ni Saul ken ti putotna a lalaki. Pinapatay dagiti Filisteo dagiti putotna a lallaki a da Jonatan, Abinadab, ken Malkisua.
Filistiyawa suka matsa sosai suna bin Shawulu da’ya’yansa maza, suka kuma kashe’ya’yansa maza Yonatan, Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Kimmaro ti ranget a maibusor kenni Saul, ket nakamatan isuna dagiti pumapana. Nakaro unay ti pannakasugatna gapu kadagiti pumapana.
Yaƙin ya yi tsanani kewaye da Shawulu, kuma sa’ad da maharba suka rutsa shi, sai suka ji masa rauni.
4 Ket kinuna ni Saul iti agig-iggem iti kalasagna, “Asutem ti kampilanmo ket duyokennak babaen iti daytoy. Di la ket ta umay dagitoy a saan a nakugit ket ranggasandak.” Ngem nagkedked ti agig-iggem iti kalasagna, ta kasta unay ti butengna. Isu nga inasut ni Saul ti bukodna a kampilan ket rinugmaanna daytoy.
Sai Shawulu ya ce wa mai riƙe masa kayan yaƙi, “Zare takobinka ka soke ni, in ba haka ba waɗannan marasa kaciya za su zo su yi mini ba’a.” Amma mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ji tsoro bai kuwa yi haka ba; saboda haka Shawulu ya zāre takobinsa ya fāɗi a kansa.
5 Idi nakita ti agig-iggem iti kalasagna a natayen ni Saul, rinugmaanna met ti kampilanna ket natay.
Da mai ɗaukar masa kayan yaƙi ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya fāɗi a kan takobinsa ya mutu.
6 Natay ngarud ni Saul, ken dagiti tallo a putotna a lallaki, natay met amin a sangkabbalayanna.
Ta haka Shawulu da’ya’yansa maza uku suka mutu, dukan gidansa kuwa suka mutu tare.
7 Idi naimatangan ti tunggal lalaki ti Israel iti tanap a naglibasdan, ken natayen ni Saul ken dagiti putotna a lallaki, pinanawanda dagiti siudadda ket naglibasda. Ket immay dagiti Filisteo ket nagnaedda kadagitoy.
Sa’ad da dukan Isra’ilawa a cikin kwari suka ga cewa mayaƙansu suna gudu, kuma cewa Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu, sai suka bar garuruwansu suka gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka zauna a cikinsu.
8 Iti sumaruno nga aldaw, idi immay dagiti Filisteo tapno labusanda kadagiti natay, nasarakanda ni Saul ken dagiti putotna a lallaki a napasag idiay Bantay Gilboa.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo don su tuttuɓe waɗanda suka mutu, sai suka sami Shawulu da’ya’yansa maza sun mutu a Dutsen Gilbowa.
9 Linabusanda isuna ket innalada ti ulona ken ti kalasagna. Nangibaonda kadagiti mensahero iti entero a Filistia tapno idanunda dagiti damag kadagiti didiosenda ken kadagiti tattao.
Suka tuttuɓe shi suka yanke kansa suka ɗauka duk da kayan yaƙinsa, suka kuma aika’yan aika ko’ina a ƙasar Filistiyawa, a yi shela labarin a cikin gumakansu da kuma mutanensu.
10 Inkabilda ti kalasagna iti templo dagiti didiosda, ken imbitinda ti ulona iti templo ni Dagon.
Suka sa kayan yaƙinsa a haikalin allahnsu suka kuma rataye kansa a haikalin Dagon.
11 Idi naammoan dagiti taga-Jabes Galaad ti inaramid dagiti Filisteo kenni Saul,
Sa’ad da mazaunan Yabesh Gileyad suka ji dukan abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu,
12 napan innala dagiti amin a mannakigubat a lallaki ti bangkay ni Saul ken dagiti putotna a lallaki ket impanda ida idiay Jabes. Intabonda dagiti tulangda iti sirok ti kayo ti lugo ket nagayunarda iti pito nga aldaw.
sai dukan jarumawa suka tafi suka ɗauki jikunan Shawulu da na’ya’yansa maza suka kawo Yabesh. Sa’an nan suka binne ƙasusuwan a ƙarƙashin babban itace oak a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.
13 Natay ngarud ni Saul gapu ta saan isuna a napudno kenni Yahweh. Saan isuna a nagtulnog kadagiti pagannurotan ni Yahweh, ngem dimmawat iti pammagbaga iti maysa a makisarsarita kadagiti natay.
Shawulu ya mutu domin rashin aminci ga Ubangiji; bai kiyaye maganar Ubangiji ba, ya ma nemi shawarar mace mai duba,
14 Saanna a sinapul ti pannarabay ni Yahweh, isu a pinatay ni Yahweh isuna ket impaimana ti entero a pagarian kenni David nga anak ni Jesse.
bai kuwa nemi nufin Ubangiji ba. Saboda haka Ubangiji ya kashe shi, ya miƙa mulkin ga Dawuda ɗan Yesse.

< 1 Cronicas 10 >