< Rómaiakhoz 6 >

1 Mit mondunk tehát? Megmaradjunk-é a bűnben, hogy a kegyelem annál nagyobb legyen?
Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba da yin zunubi domin alheri yă haɓaka?
2 Távol legyen: a kik meghaltunk a bűnnek, mimódon élnénk még abban?
Sam, ko kaɗan! Mun mutu ga zunubi; ta yaya za mu ci gaba da rayuwa a cikinsa kuma?
3 Avagy nem tudjátok-é, hogy a kik megkeresztelkedtünk Krisztus Jézusba, az ő halálába keresztelkedtünk meg?
Ko ba ku sani ba cewa dukanmu da aka yi wa baftisma a cikin Kiristi Yesu an yi mana baftismar ne zuwa cikin mutuwarsa?
4 Eltemettettünk azért ő vele együtt a keresztség által a halálba: hogy miképen feltámasztatott Krisztus a halálból az Atyának dicsősége által, azonképen mi is új életben járjunk.
Saboda haka, an binne mu da shi ke nan, ta wurin baftisma cikin mutuwarsa, domin kamar yadda aka tā da Kiristi daga matattu ta wurin ɗaukakar Uba, haka mu ma mu yi zaman sabuwar rayuwa.
5 Mert ha az ő halálának hasonlatossága szerint vele egygyé lettünk, bizonyára feltámadásáé szerint is azok leszünk.
In kuwa mun zama ɗaya tare da shi haka a cikin mutuwarsa, tabbatacce mu ma za mu zama ɗaya tare da shi cikin tashinsa daga matattu.
6 Tudván azt, hogy a mi ó emberünk ő vele megfeszíttetett, hogy megerőtelenüljön a bűnnek teste, hogy ezután ne szolgáljunk a bűnnek:
Gama mun san cewa an gicciye halayenmu na dā tare da shi domin a kawar da jikin nan mai zunubi don kada mu ƙara zama bayi ga zunubi
7 Mert a ki meghalt, felszabadult a bűn alól.
domin duk wanda ya mutu an’yantar da shi daga zunubi ke nan.
8 Hogyha pedig meghaltunk Krisztussal, hiszszük, hogy élünk is ő vele.
To, in mun mutu tare da Kiristi, mun gaskata cewa za mu rayu tare da shi kuma.
9 Tudván, hogy Krisztus, a ki feltámadott a halálból, többé meg nem hal; a halál többé rajta nem uralkodik,
Gama mun san cewa da yake an tā da Kiristi daga matattu, ba zai sāke mutuwa ba; mutuwa ba ta da sauran iko a kansa.
10 Mert hogy meghalt, a bűnnek halt meg egyszer; hogy pedig él, az Istennek él.
Mutuwar da ya yi, ya mutu ne sau ɗaya tak, saboda yă shafe zunubi, amma rayuwar da yake yi, yana yi ne cikin tarayya da Allah.
11 Ezenképen gondoljátok ti is, hogy meghaltatok a bűnnek, de éltek az Istennek a mi Urunk Jézus Krisztusban.
Haka ku ma, ku ɗauke kanku matattu ne ga ikon zunubi amma rayayyu cikin tarayya da Allah cikin Kiristi Yesu.
12 Ne uralkodjék tehát a bűn a ti halandó testetekben, hogy engedjetek néki az ő kívánságaiban:
Saboda haka kada ku bar zunubi yă mallaki jikin nan naku mai mutuwa yă sa ku zama masu biyayya ga mugayen sha’awace-sha’awacensa.
13 Se ne szánjátok oda a ti tagjaitokat hamisságnak fegyvereiül a bűnnek; hanem szánjátok oda magatokat az Istennek, mint a kik a halálból életre keltetek, és a ti tagjaitokat igazságnak fegyvereiül az Istennek.
Kada ku miƙa gaɓoɓin jikinku ga zunubi a matsayin kayan aikin mugunta, sai dai ku miƙa kanku ga Allah, a matsayin waɗanda aka fitar da su daga mutuwa zuwa rai; ku kuma miƙa gaɓoɓin jikinku gare shi a matsayin kayan aikin adalci.
14 Mert a bűn ti rajtatok nem uralkodik; mert nem vagytok törvény alatt, hanem kegyelem alatt.
Gama zunubi ba zai zama maigidanku ba, domin ba kwa ƙarƙashin doka, sai dai ƙarƙashin alheri.
15 Mit is tehát? Vétkezzünk-é mivelhogy nem vagyunk törvény alatt, hanem kegyelem alatt? Távol legyen.
Me za mu ce ke nan? Za mu ci gaba yin zunubi domin ba ma ƙarƙashin doka sai dai ƙarƙashin alheri? Sam, ko kaɗan!
16 Avagy nem tudjátok, hogy a kinek oda szánjátok magatokat szolgákul az engedelmességre, annak vagytok szolgái, a kinek engedelmeskedtek: vagy a bűnnek halálra, vagy az engedelmességnek igazságra?
Ba ku sani ba cewa sa’ad da kuka miƙa kanku ga wani don ku yi masa biyayya a matsayin bayi, ko ku bayi ne ga zunubi, wanda yake kai ga mutuwa, ko kuwa ga biyayya, wadda take kai ga adalci, ashe, ba kun zama bayi ga wannan da kuke yi wa biyayya ba ke nan?
17 De hála az Istennek, hogy jóllehet a bűn szolgái voltatok, de szívetek szerint engedelmeskedtek a tudomány azon alakjának, a melyre adattatok.
Amma godiya ga Allah don ko da yake a dā ku bayi ne ga ikon zunubi, da dukan zuciyarku kun yi biyayya ga irin koyarwar da aka danƙa muku.
18 Felszabadulván pedig a bűn alól, az igazságnak szolgáivá lettetek.
An’yanta ku daga zunubi, kun kuma zama bayi ga aikin adalci.
19 Emberi módon szólok a ti testeteknek erőtlensége miatt. Mert a miképen oda szántátok a ti tagjaitokat a tisztátalanságnak és a hamisságnak szolgáiul a hamisságra: azonképen szánjátok oda most a ti tagjaitokat szolgáiul az igazságnak a megszenteltetésre.
Ina magana ne kamar mutane saboda kun raunana a jikinku. Kamar yadda kuka saba miƙa gaɓoɓin jikinku a bautar abubuwan ƙazanta da mugun aiki a kan mugun aiki, saboda haka yanzu sai ku miƙa su bayi ga aikin adalci mai kai ga zaman tsarki.
20 Mert mikor a bűn szolgái valátok, az igazságtól szabadok valátok.
Sa’ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
21 Micsoda gyümölcsét vettétek azért akkor azoknak, a miket most szégyenletek? mert azoknak a vége halál.
Wace riba ce kuka samu a lokacin, daga abubuwan nan da yanzu suka zama muku abin kunya? Ƙarshen irin abubuwan nan dai, mutuwa ne!
22 Most pedig, minekutána felszabadultatok a bűn alól, szolgáivá lettetek pedig az Istennek: megvan a gyümölcsötök a megszenteltetésre, a vége pedig örök élet. (aiōnios g166)
Amma a yanzu da aka’yantar da ku daga zunubi kuka kuma zama bayi ga Allah, ribar da kuka samu tana kai ga zaman tsarki, ƙarshenta kuwa rai madawwami ne. (aiōnios g166)
23 Mert a bűn zsoldja halál; az Isten kegyelmi ajándéka pedig örök élet a mi Urunk Krisztus Jézusban. (aiōnios g166)
Gama sakamakon zunubi mutuwa ne, amma kyautar Allah rai madawwami ne a cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu. (aiōnios g166)

< Rómaiakhoz 6 >