< Zsoltárok 15 >

1 Dávid zsoltára. Uram, kicsoda tartózkodhatik sátorodban, kicsoda lakozhatik szent hegyeden?
Zabura ta Dawuda. Ubangiji, wa zai zauna cikin wuri mai tsarkinka? Wa zai zauna a kan tudunka mai tsarki?
2 A ki tökéletességben jár, igazságot cselekszik, és igazat szól az ő szívében.
Sai wanda ba shi da laifi kuma yana yin abin da yake daidai, wanda yake faɗin gaskiya daga zuciyarsa
3 Nem rágalmaz nyelvével; nem tesz rosszat felebarátjának, és nem szerez gyalázatot rokonainak.
ba ya kuwa ɓata sunan wani da harshensa, wanda ba ya yi wa maƙwabcinsa mugunta ba ya kuwa baza jita-jita a kan ɗan’uwansa,
4 A megbélyegzett útálatos az ő szemeiben, de az Urat félőket tiszteli: a ki kárára esküszik, és meg nem változtatja.
wanda yake ƙin mugun mutum amma yakan girmama masu tsoron Ubangiji, yakan cika alkawarinsa ko da ma ya zafe shi,
5 Pénzét nem adja uzsorára, és nem vesz el ajándékot az ártatlan ellen. A ki ezeket cselekszi, nem rendül meg soha örökké.
wanda yake ba da rance ba tare da ruwa ba kuma ba ya karɓan cin hanci don yă kā da marar laifi. Shi wanda yake yin waɗannan abubuwa ba zai taɓa jijjiguwa ba.

< Zsoltárok 15 >