< Jób 39 >
1 Tudod-é a kőszáli zergék ellésének idejét; megvigyáztad-é a szarvasok fajzását?
“Ka san lokacin da awakin kan dutse suke haihuwa? Ko ka taɓa lura da yadda batsiya take haihuwa?
2 Megszámláltad-é a hónapokat, a meddig vemhesek; tudod-é az ellésök idejét?
Kana ƙirga watanni nawa suke yi kafin su haihu? Ka san lokacin da suke haihuwa?
3 Csak összegörnyednek, elszülik magzataikat, vajudásaiktól megszabadulnak.
Suna kwanciya su haifi’ya’yansu; naƙudarsu ta ƙare bayan sun haihu.
4 Fiaik meggyarapodnak, a legelőn nagyranőnek, elszélednek és nem térnek vissza hozzájok.
’Ya’yansu suna girma kuma suna girma cikin ƙarfi a jeji; sukan tafi ba su dawowa.
5 Ki bocsátotta szabadon a vadszamarat, ki oldozta el e szamárnak kötelét,
“Wane ne yake sakin jakin dawa yă bar shi? Wane ne yake kunce igiyoyinsu?
6 A melynek házául a pusztát rendelém, és lakóhelyéül a sósföldet?
Na sa jeji yă zama gidansa ƙasar gishiri kuma ta zama wurin zamansa.
7 Kineveti a városbeli sokadalmat, nem hallja a hajtsár kiáltozását.
Yana dariyar hargitsin da yake faruwa a cikin gari; ba ya jin tsawar mai tuƙa shi.
8 A hegyeken szedeget, az ő legelőjén mindenféle zöld gazt felkeres.
Yana kiwo a kan tuddai don abincinsa yana neman kowane ɗanyen abu mai ruwan ciyawa.
9 Akar-é szolgálni néked a bölény? Avagy meghál-é a te jászolodnál?
“Ko ɓauna zai yarda yă zauna a wurin sa wa dabbobi abinci? Zai tsaya a ɗakin dabbobinka da dare?
10 Oda kötheted a bölényt a barázdához kötelénél fogva? Vajjon boronálja-é a völgyeket utánad?
Ko za ka iya daure shi da igiya a kwarin kunya? Zai yi maka buɗar gonarka?
11 Bízhatol-é benne, mivelhogy nagy az ereje, és munkádat hagyhatod-é reá?
Ko za ka dogara da shi don yawan ƙarfinsa? Za ka bar masa nauyin aikinka?
12 Hiszed-é róla, hogy vetésedet behordja, és szérűdre betakarítja?
Ko za ka amince da shi yă kawo maka hatsinka gida yă tattara shi a masussuka?
13 Vígan leng a struczmadár szárnya: vajjon az eszterág szárnya és tollazata-é az?
“Fikafikan jimina suna bugawa cike da farin ciki amma ba za su gwada kansu da fikafikan da na shamuwa ba.
14 Hiszen a földön hagyja tojásait, és a porral költeti ki!
Tana sa ƙwai nata a ƙasa kuma ta bar su su yi ɗumi a cikin ƙasa,
15 És elfeledi, hogy a láb eltiporhatja, és a mezei vad eltaposhatja azokat.
ba tă damu ko za a taka su a fasa su, ko waɗansu manyan dabbobi za su tattake su.
16 Fiaival oly keményen bánik, mintha nem is övéi volnának; ha fáradsága kárba vész, nem bánja;
Tana tsananta wa’ya’yanta kamar ba nata ba ba tă damu da wahalar da ta sha ba.
17 Mert Isten a bölcseséget elfeledtette vele, értelmet pedig nem adott néki.
Gama Allah bai ba ta hikima ba ko kuma iya fahimta.
18 De hogyha néki ereszkedik, kineveti a lovat és lovagját.
Duk da haka sa’ad da ta buɗe fikafikanta ta shara da gudu tana yi wa doki da mai hawansa dariya.
19 Te adsz-é erőt a lónak, avagy a nyakát sörénynyel te ruházod-é fel?
“Ko kai ne kake ba doki ƙarfinsa kai kake rufe wuyansa da geza mai yawa?
20 Felugraszthatod-é, mint a sáskát? Tüsszögése dicső, félelmetes!
Ko kai kake sa shi yă yi tsalle kamar fāra, ba ya jin tsoro sai dai a ji tsoronsa.
21 Lábai vermet ásnak, örvend erejének, a fegyver elé rohan.
Yana takawa da ƙarfi yana jin daɗin ƙarfinsa yana shiga filin yaƙi gabagadi.
22 Neveti a félelmet; nem remeg, nem fordul meg a fegyver elől;
Yana yi wa tsoro dariya ba ya jin tsoron kome; ba ya guje wa takobi.
23 Csörög rajta a tegez, ragyog a kopja és a dárda:
Kwari a baka yana lilo a gabansa kibiya da māshi suna wuce kansa.
24 Tombolva, nyihogva kapálja a földet, és nem áll veszteg, ha trombita zeng.
Yana kartar ƙasa da ƙarfi; ba ya iya tsayawa tsab sa’ad da ya ji busar ƙaho.
25 A trombitaszóra nyerítéssel felel; messziről megneszeli az ütközetet, a vezérek lármáját és a csatazajt.
Da jin ƙarar ƙaho sai ya ce, ‘Yauwa!’ Ya ji ƙanshin yaƙi daga nesa, da ihun shugabannin yaƙi.
26 A te értelmed miatt van-é, hogy az ölyv repül, és kiterjeszti szárnyait dél felé?
“Ko ta wurin hikimarka ce shirwa take firiya take kuma baza fikafikanta zuwa kudu?
27 A te rendelésedre száll-é fent a sas, és rakja-é fészkét a magasban?
Ko da umarninka ne shaho yake firiya ya kuma yi sheƙarsa a can sama?
28 A kősziklán lakik és tanyázik, a sziklák párkányain és bércztetőkön.
Yana zama a kan dutse yă zauna a wurin da dare; cikin duwatsu ne wurin zamansa.
29 Onnét kémlel enni való után, messzire ellátnak szemei.
Daga can yake neman abincinsa; idanunsa suna gani daga nesa.
30 Fiai vért szívnak, és a hol dög van, mindjárt ott terem.
’Ya’yansa suna shan jini, inda akwai waɗanda aka kashe nan za a same shi.”