< 1 Korintusi 4 >

1 Úgy tekintsen minket az ember, mint Krisztus szolgáit és Isten titkainak sáfárait.
Saboda haka, ya kamata mutane su ɗauke mu a matsayin bayin Kiristi, da kuma a matsayin waɗanda aka ba su amanar asirin abubuwan Allah.
2 A mi pedig egyébiránt a sáfárokban megkívántatik, az, hogy mindenik hívnek találtassék.
Yanzu fa, ana bukatar waɗanda aka ba su riƙon amana, dole su zama masu aminci.
3 Rám nézve pedig igen csekély dolog, hogy ti tőletek ítéltessem meg, vagy emberi ítéletnaptól; sőt magam sem ítélem meg magamat.
Ƙaramin abu ne a gare ni a ce ku ne za ku gwada ni, ko kuwa a gwada ni a wata kotun mutane, ai, ko ni kaina ba na yanka wa kaina hukunci.
4 Mert semmit sem tudok magamra, de nem ebben vagyok megigazulva; a ki ugyanis engem megítél, az Úr az.
Lamirina bai ba ni laifi ba, sai dai wannan bai mai da ni marar laifi ba. Ubangiji ne mai hukunta ni.
5 Azért idő előtt semmit se ítéljetek, míg el nem jő az Úr, a ki egyrészt világra hozza a sötétségnek titkait, másrészt megjelenti a szíveknek tanácsait; és akkor mindenkinek az Istentől lészen a dícsérete.
Saboda haka, kada ku shari’anta kome tun lokaci bai yi ba. Ku jira sai Ubangiji ya zo. Zai bayyana abin da yake a ɓoye a cikin duhu a sarari, zai kuma tone nufin zukatan mutane. A lokacin ne fa kowa zai karɓi yabo daga wurin Allah daidai gwargwado.
6 Ezeket pedig, atyámfiai, példában szabtam magamra és Apollósra ti érettetek, hogy rajtunk tanuljátok meg, hogy annakfelette a mi írva van, nem kell bölcselkedni; hogy senki se fuvalkodjék fel az egyikért a másik ellen.
To, fa’yan’uwa, ga zancen waɗannan abubuwa, na misalta su ne ga kaina, da kuma Afollos saboda ku, don ku yi koyi da mu a kan abin da ake nufi da cewa, “Kada ku zarce abin da yake a rubuce.” Ta haka, ba za ku yi taƙama da wani mutum fiye da wani ba.
7 Mert kicsoda különböztet meg téged? Mid van ugyanis, a mit nem kaptál volna? Ha pedig úgy kaptad, mit dicsekedel, mintha nem kaptad volna?
Wa ya ce ka fi sauran mutane? Me kuma kake da shi, wanda ba karɓa ka yi ba? In kuma karɓa ka yi, me ya sa kake taƙama kamar ba karɓa ba ne ka yi?
8 Immár beteltetek, immár meggazdagodtatok, nálunk nélkül uralkodásra jutottatok; vajha csakugyan uralkodásra jutottatok volna, hogy mi is veletek egybe uralkodhatnánk.
Kun riga kun sami duk abin da kuke nema! Kun riga kun yi arziki! Kun zama sarakuna, kun kuma zama haka ɗin ba tare da mu ba! Da a ce kun riga kun zama sarakuna mana da sai mu zama sarakuna tare da ku!
9 Mert úgy vélem, hogy az Isten minket, az apostolokat, utolsókul állított, mintegy halálra szántakul: mert látványossága lettünk a világnak, úgy angyaloknak, mint embereknek.
Gama a ganina fa, Allah ya baje mu manzanni a ƙarshen jerin gwanon, a matsayin mutanen da aka hukunta ga mutuwa a filin wasanni. Mun zama abin kallo ga dukan duniya, ga mala’iku da kuma mutane.
10 Mi bolondok a Krisztusért, ti pedig bölcsek a Krisztusban; mi erőtlenek, ti pedig erősek; ti dicsőségesek, mi pedig gyalázatosak.
Mun zama masu wauta saboda Kiristi, ku kuwa kuna da hikima sosai a cikin Kiristi! Ba mu da ƙarfi, amma ku kuna da ƙarfi! Ana girmama ku, mu kuwa ana ƙasƙantar da mu!
11 Mindezideig éhezünk is, szomjúhozunk is, mezítelenkedünk is, bántalmaztatunk is, bujdosunk is,
Har yă zuwa wannan sa’a, yunwa da ƙishirwa muke ciki, muna sanye da tsummoki, ana wulaƙanta mu, ba mu kuma da gida.
12 Fáradozunk is, tulajdon kezünkkel munkálkodván; ha szidalommal illettetünk, jót kívánunk; ha háborúságot szenvedünk, békességgel tűrjük;
Muna aiki da gaske da hannuwanmu. In aka la’anta mu, mukan sa albarka. In aka tsananta mana, mukan jimre;
13 Ha gyaláztatunk, könyörgünk: szinte a világ szemetjévé lettünk, mindeneknek söpredékévé egész mostanig.
in aka ɓata mana suna, mukan mayar da alheri. Har yă zuwa wannan lokaci, mu ne kamar jujin duniya, abin ƙyamar kowa.
14 Nem azért írom ezeket, hogy megszégyenítselek titeket, hanem mint szerelmes gyermekeimet intelek.
Ba don in kunyata ku ba ne na rubuta wannan, sai dai don in gargaɗe ku a kan cewa ku’ya’yana ne, ƙaunatattu.
15 Mert ha tízezer tanítómesteretek lenne is a Krisztusban, de nem sok atyátok; mert tőlem vagytok a Krisztus Jézusban az evangyéliom által.
Ko da kuna da iyayen riƙo dubu goma cikin Kiristi, ba ku da ubanni da yawa, gama a cikin Kiristi Yesu, na zama mahaifi a gare ku, ta wurin bishara.
16 Kérlek azért titeket, legyetek az én követőim.
Saboda haka, ina roƙonku ku yi koyi da ni.
17 Azért küldtem hozzátok Timótheust, ki nékem szeretett és hű fiam az Úrban, a ki eszetekbe juttatja néktek az én útaimat a Krisztusban, a mint mindenütt, minden gyülekezetben tanítok.
Saboda wannan dalili ina aika muku Timoti, ɗana, wanda nake ƙauna, mai aminci kuma a cikin Ubangiji. Zai tunashe ku game da yadda za ku bi Kiristi Yesu da kuma yadda ya yi daidai da yadda nake koyarwa a ko’ina, a kowace ikkilisiya.
18 De mintha el se mennék ti hozzátok, úgy felfuvalkodtak némelyek.
Waɗansunku suna tsammani ba zan zo wurinku ba har suna ɗagankai.
19 Pedig elmegyek hamarosan hozzátok, ha az Úr akarándja; és megismerem a felfuvalkodottaknak nem a beszédjét, hanem az erejét.
Amma in Ubangiji ya yarda zan zo wurinku ba da daɗewa ba. Sa’an nan zan bincike ko masu wannan yawan ɗagan kan nan suna da wani iko.
20 Mert nem beszédben áll az Istennek országa, hanem erőben.
Gama mulkin Allah ba cika baki ba ne, sai dai ga iko.
21 Mit akartok? Vesszővel menjek-é hozzátok, avagy szeretettel és szelídségnek lelkével?
Wanne kuka fi so in na zo? Kuna so in tsananta muku ko in zama mai hankali da kuma sauƙinkai?

< 1 Korintusi 4 >