< Zsoltárok 68 >

1 A karmesternek. Dávidtól. Zsoltár. Ének. Keljen föl Isten, szélyedjenek el ellenei és futamodjanak meg gyűlölői előle.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura. Waƙa. Bari Allah yă tashi, bari a watsar da abokan gābansa; bari maƙiyansa su gudu a gabansa.
2 Mint elhajtatik füst, hajtsad el őket; mint elolvad viasz tűz elől, veszszenek el a gonoszok Isten elől!
Kamar yadda iska take hura hayaƙi, bari yă hura su haka; kamar yadda kaki kan narke a gaban wuta, bari mugaye su hallaka a gaban Allah.
3 De az igazak örüljenek, vigadjanak Isten előtt, örvendjenek örömmel!
Amma bari adalai su yi murna su kuma yi farin ciki a gaban Allah; bari su yi murna da farin ciki.
4 Énekeljetek Istennek, zengjétek nevét; töltsetek föl utat, a pusztaságokon hajtónak – Jáh a neve – és vigadjatok előtte!
Rera wa Allah, rera yabo ga sunansa, ku ɗaukaka wanda yake hawa a kan gizagizai; sunansa Ubangiji ne, ku kuma yi farin ciki a gabansa.
5 Árváknak atyja s özvegyeknek birája Isten, az ő szent hajlékában;
Uba ga marayu, mai kāre gwauraye, shi ne Allah a mazauninsa mai tsarki.
6 Isten magánosokat letelepít a házban, foglyokat kivezet boldogulásra; ámde pártütők sivár földön laknak.
Allah ya shirya masu kaɗaici a cikin iyalai, ya jagorance’yan kurkuku da waƙoƙi; amma’yan tawaye suna zama a ƙasa mai zafin rana.
7 Isten! mikor elindultál néped előtt, mihor lépdeltél a sivatagon – Széla –
Sa’ad da ka fito a gaban mutanenka, ya Allah, sa’ad da ka taka ta cikin ƙasar da take wofi, (Sela)
8 a föld megrendült, az egek is csepegtek Isten előtt, ez a Színáj Isten, Izraél Istene előtt.
duniya ta girgiza, sammai suka zuba ruwan sama, a gaban Allah, wanda ya bayyana a Sinai, a gaban Allah, Allah na Isra’ila.
9 Esőt bőviben permeteztetsz, Isten; birtokodat, a lankadtat, te szilárdítod meg.
Ka ba da yayyafi a yalwace, ya Allah; ka rayar da gādonka da ya gāji.
10 Csapatod letelepedett benne, elkészíted azt jóságodban a szegénynek, oh Isten.
Mutanenka suka zauna a cikinsa, kuma daga yalwarka, ya Allah, ka tanada wa matalauta.
11 Az Úr szózatot ad, a hirhozók nagy seregben vannak:
Ubangiji ya yi umarni, mutane masu yawa ne suka yi shelarsa,
12 Seregek királyai bolyongnak, bolyongnak, s a háznak aszszonya osztja a zsákmányt.
“Sarakuna da mayaƙa suka gudu a gaggauce; cikin sansani mutane sun raba ganima.
13 Avagy feküdnétek az aklok között? Galambnak szárnyai ezüsttel borítvák és szárnytollai zöldes aranynyal.
Har yayinda kuke barci a cikin garken tumaki, an dalaye fikafikan kurciya da azurfa, fikafikanta da zinariya mai ƙyalli.”
14 Mikor a Mindenható szétszórta benne a királyokat, hófehéres volt a Czalmónon.
Sa’ad da Maɗaukaki ya watsar da sarakuna a cikin ƙasa, sai ya zama kamar ƙanƙara ta sauka a kan Zalmon.
15 Isten hegye a Básán hegye, kúpozatos hegy a Básán hegye.
Duwatsun Bashan, duwatsu masu alfarma ne; duwatsun Bashan masu wuyar hawa ne.
16 Miért sandítotok, kúpozatos hegyek ti, a hegyre, melyet Isten megkívánt székhelyéül? Lakni is fogja az Örökkévaló mindétig.
Don me kuke duba da kishi, ya duwatsu masu wuyan hawa, a kan dutsen da Allah ya zaɓa yă yi mulki, inda Ubangiji kansa zai zauna har abada?
17 Isten szekere sok tízezernyi, ismételten ezernyi; az Úr van rajtuk – Színaj a szentélyben!
Karusan Allah ninkin dubbai goma ne da kuma dubu dubbai; Ubangiji ya zo daga Sinai ya shiga cikin haikalinsa.
18 Fölszálltál a magasba, ejtettél foglyot, vettél ajándékokat az emberek közűl; pártütők is lakni fognak Jáhnál, Istennél.
Sa’ad da ka hau bisa, ka bi da kamammu cikin tawagarka; ka karɓi kyautai daga mutane, har ma daga’yan tawaye, don kai, ya Ubangiji Allah, za ka zauna a can.
19 Áldva legyen az Úr, napról-napra, hord bennünket; az Isten a mi segítségünk. Széla.
Yabo ya tabbata ga Ubangiji, ga Allah Mai Cetonmu, wanda kullum yake ɗaukan nauyinmu. (Sela)
20 Az Isten nekünk megsegítésre való Isten, a az Örökkévalónál, az Úrnál vannak kiszabadítások a halálból.
Allahnmu shi ne Allah wanda yake ceto; daga Ubangiji Mai Iko Duka kuɓuta yake zuwa daga mutuwa.
21 Bizony, Isten ősszezúzza ellenségei fejét, hajas fejetetejét a bűneiben járónak.
Tabbatacce Allah zai murƙushe kawunan abokan gābansa, rawanin gashi na waɗanda suke ci gaba cikin zunubansa.
22 Szólt az Úr: Básánból hozom vissza, visszahozom a tenger mélységeiből:
Ubangiji ya ce, “Zan kawo su daga Bashan; zan kawo su daga zurfafan teku,
23 azért hogy vérbe mártsad lábadat, ebeid nyelvének az ellenségekben legyen része.
don ku wanke ƙafafunku a cikin jinin maƙiyanku, yayinda harsunan karnukanku su sami rabonsu.”
24 Látták járataidat, Isten, Istenemnek, királyomnak járatait a szentélyben.
Jerin gwanonka ya zo a bayyane, ya Allah, jerin gwanon Allahna da Sarkina zuwa cikin wuri mai tsarki.
25 Elől mentek énekesek, azután hárfások, dobverő leányzók közepette.
A gaba akwai mawaƙa, a bayansu akwai makaɗa; tare da su akwai’yan mata suna bugan ganguna.
26 Gyülekezetekben áldjátok Istent, az Urat, Izraél forrásából valók ti!
Ku yabi Allah cikin taro mai girma; yabi Ubangiji cikin taron Isra’ila.
27 Ott van Benjámin, a legifjabbik, vezetőjük, Jehúda nagyjai, néptömegükkel, Zebúlún nagyjai, Naftáli nagyjai.
Ga ƙaramar kabilar Benyamin, suna jagorance su, ga babbar ƙungiya shugabannin Yahuda, ga kuma shugabannin Zebulun da na Naftali.
28 Elrendelte Istened hatalmadat – hatalmas légy, oh Isten, a ki ezt művelted értünk,
Ka bayyana ikonka, ya Allah; ka nuna ƙarfinka, ya Allah, kamar yadda ka yi a dā.
29 templomodból Jeruzsálem fölött! Neked visznek királyok ajándékot.
Saboda haikalinka a Urushalima sarakuna za su kawo maka kyautai.
30 Dorgáld meg a nádasnak vadját, bikák csordáját népek borjai közt, az ezüst rudakon tipródót, szétszórva a karczokat kedvelő népeket.
Ka tsawata wa naman jejin nan a cikin kyauro, garken bijimai a cikin’yan maruƙan al’ummai. Ka ƙasƙantar, bari yă kawo sandunan azurfa. Ka watsar da al’ummai waɗanda suke jin daɗin yaƙi.
31 Eljönnek főurak Egyiptomból, Kús sietve terjeszti kezeit Istenhez.
Jakadu za su zo daga Masar; Kush za tă miƙa kanta ga Allah.
32 Királyságai a földnek, énekeljetek Istennek, zengjetek az Úrnak- Széla-,
Ku rera wa Allah, ya masarautan duniya, ku rera yabo ga Ubangiji, (Sela)
33 annak a ki hajt az ősrégi egek egein; íme hallatja hangját, hatalmas hangot.
gare shi wanda yake hawan daɗaɗɗen sararin sama, wanda yake tsawa da babbar murya.
34 adjatok hatalmat Istennek! Izraélen van fensége és hatalma a felhőkben.
Ku yi shelar ikon Allah, wanda ɗaukakarsa take a bisa Isra’ila, wanda ikonsa yake a cikin sarari.
35 Félelmetes az Isten a te szentélyeidből; Izraél Istene, ő ad hatalmat és erősödést a népnek. Áldva legyen Isten.
Kai mai banmamaki ne, ya Allah, cikin wurinka mai tsarki; Allah na Isra’ila yakan ba da iko da kuma ƙarfi ga mutanensa. Yabo ya tabbata ga Allah!

< Zsoltárok 68 >