< Zsoltárok 144 >

1 Dávidtól. Áldva legyen az Örökkévaló én sziklám, ki kezeimet háborúra tanítja, újjaimat harczra.
Ta Dawuda. Yabo ya tabbata ga Ubangiji dutsena, wanda ya horar da hannuwana don yaƙi, yatsotsina don faɗa.
2 Kegyelmem és váram, mentsváram és megszabadítóm nekem, pajzsom, s ő benne kerestem menedéket, a ki népeket leigáz én alám.
Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata, katangata da mai cetona, garkuwata, wanda nake neman mafaka daga gare shi, wanda ya sa mutane a ƙarƙashina.
3 Örökkévaló, mi az ember, hogy őt megismerted, a halandó fia, hogy őt számba vetted?
Ya Ubangiji, wane ne mutum da ka kula da shi, ɗan mutum da har za ka yi tunaninsa?
4 Az ember a lehelethez hasonlít, napjai mint a muló árnyék.
Mutum yana kama da numfashi; kwanakinsa suna wucewa kamar inuwa.
5 Örökkévaló, hajtsd meg egedet és szállj le, érintsd meg a hegyeket, hogy füstölögjenek;
Ka tsage sammanka, ya Ubangiji, ka sauko; ka taɓa duwatsu, domin su yi hayaƙi.
6 hajíts villámot és szórd szét őket, küldd nyilaidat és zavard meg őket.
Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba; ka karɓa kibiyoyinka ka sa su gudu.
7 Nyújtsd ki kezedet a magasból, ragadj ki és ments meg nagy vizektől, az idegenek kezéböl;
Ka miƙa hannunka daga bisa; ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga manyan ruwaye, daga hannuwan baƙi
8 kiknek szája hamisat beszélt és jobbjuk hazugság jobbja,
waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
9 Isten, új éneket hadd énekelek neked, tíz huru lanton hadd zengek nehed.
Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah; a kan molo mai tsirkiya goma zan yi maka kiɗi,
10 Ki segedelmet adott királyoknak, ki kiragadta szolgáját, Dávidot gonosz kardtól:
ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara, wanda ya cece bawansa Dawuda. Daga takobin kisa.
11 ragadj ki és ments meg engem az idegenek kezéből, kiknek szája hamisat beszélt, és jobbjuk hazugság jobbja;
Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga hannuwan baƙi waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
12 A midőn fiaink akár csemeték, nagyra nevelve ifjúkorukban, leányaink akár sarokpillérek, kivágva templomnak mintájára;
Ta haka’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu za su zama kamar tsire-tsiren da aka kula da su,’ya’yanmu mata kuma za su zama kamar ginshiƙai da sassaƙa don adon fada.
13 csürjeink telvék, nyújtva eleséget eleségre, juhaink ezrivel szaporodnak, tizezrivel térségeinken;
Rumbunanmu za su cika da kowane irin tanadi. Tumakinmu za su ƙaru ninki dubu, ninki dubu goma-goma a filayenmu;
14 ökreink megterhelve – sem rés, sem kivonulás, sem sikoltás piaczainkon:
shanunmu za su ja kaya masu nauyi. Ba za a sami tashin hankali a katangarmu ba, ba zuwan zaman bauta, ba jin kukan damuwa a titunanmu.
15 boldog a nép, melynek így vagyon dolga, boldog a nép, melynek az Örökkévaló az ő Istene!
Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka; masu albarka ne mutanen da Allah ne Ubangiji.

< Zsoltárok 144 >