< Jeremiás sir 5 >
1 Emlékezzél meg, mi lett velünk, tekintsd és nézd gyalázatunkat!
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da ya faru da mu; duba, ka ga kunyar da muka sha.
2 Birtokunk átszállt idegenekre, házaink külföldiekre.
An ba wa baƙi gādonmu, gidajenmu kuma aka ba bare.
3 Árvák lettünk, apátlanok, anyáink mintegy özvegyek.
Mun zama marayu marasa ubanni, uwayenmu kamar gwauraye.
4 Vizünket pénzért ittuk, fát díjon szerzünk.
Dole mu sayi ruwan da muke sha; sai mun biya mu sami itace.
5 Nyakunkon üldöztek minket, elfáradtunk, nem adatott pihennünk.
Masu fafararmu sun kusa kama mu; mun gaji kuma ba dama mu huta.
6 Egyiptomnak adtunk kezet, Assúrnak, hogy jóllakjunk kenyérrel.
Mun miƙa kanmu ga Masar da Assuriya don mu sami isashen abinci.
7 Atyáink vétkeztek és nincsenek, mi pedig bűneiket hordoztuk.
Kakanninmu sun yi zunubi kuma ba sa nan yanzu, mu ne aka bari muna shan hukuncinsu.
8 Szolgák uralkodnak rajtunk, nincs ki kezökből kiszabadítana.
Bayi suna mulki a kanmu, kuma ba wanda zai’yantar da mu daga hannuwansu.
9 Lelkünk árán szerezzük kenyerünket a pusztának kardja miatt.
Muna samun burodi a bakin rayukanmu domin takobin da yake a jeji.
10 Bőrünk megfeketélett mint a kemencze az éhség forrósága miatt.
Fatar jikinmu ta yi zafi kamar murhu, muna jin zazzaɓi domin yunwa.
11 Asszonyokat bántalmaztak Cziónban, hajadonokat Jehúda városaiban.
An yi wa mata fyaɗe a cikin Sihiyona, da kuma budurwai a cikin garuruwan Yahuda.
12 Vezérek akasztattak fel kezük által, vének arcza nem tiszteltetett.
An rataye’ya’yan sarakuna da hannuwansu; ba a ba wa dattawa girma.
13 Ifjak malmot hordtak és fiuk a fában botlottak meg.
Samari suna faman yin niƙa; yara kuma suna fama da ƙyar da nauyin kayan itace.
14 Vének eltüntek a kapuból, ifjak az ő daluktól.
Dattawan sun bar ƙofar birnin, samari sun daina rera waƙa.
15 Eltünt szivünk vigalma, gyászra fordult körtánczunk.
Farin ciki ya rabu da zuciyarmu; rayuwarmu ta zama makoki.
16 Leesett fejünk koronája, oh jaj nekünk, hogy vétkeztünk.
Rawani ya fāɗi daga kanmu. Kaiton mu gama mun yi zunubi!
17 Ezért lett sínylővé a szivünk, ezek miatt sötétültek el szemeink:
Domin wannan zuciyarmu ta yi sanyi; domin waɗannan abubuwa idanunmu sun dushe
18 Czión hegyéért, hogy elpusztult, rókák kószálnak rajta.
gama Tudun Sihiyona ya zama kufai, sai diloli ke yawo a wurin.
19 Te, Örökkévaló, székelsz örökre, trónod nemzedékre meg nemzedékre.
Ya Ubangiji, kai ne mai iko har abada; kursiyinka ya dawwama cikin dukan zamani.
20 Miért felejtesz el bennünket mindig, elhagysz minket hosszú időkre?
Don mene ne kake mantawa da mu koyaushe? Me ya sa ka yashe mu da jimawa?
21 Téríts bennünket magadhoz, hogy megtérjünk, újítsd meg napjainkat mint hajdanta.
Ka sāke jawo mu gare ka, ya Ubangiji, don mu komo; ka sabunta kwanakinmu su zama kamar yadda suke a dā
22 Avagy végkép elvetettél minket, olyannyira haragudtál ránk!
sai dai in ka ƙi mu gaba ɗaya kana fushi da mu fiye da yadda za a iya aunawa.