< Jób 20 >

1 Felelt a Náamabeli Czófár és mondta:
Sai Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
2 Azért gondolataim válaszra bírnak, s minthogy bennem van fel buzdulásom.
“Tunanin da ya dame ni ya sa dole in amsa domin abin ya dame ni sosai.
3 Megszégyenítésem feddését hallom, és szellemem az én értelmemből bír feleletre.
Na ji wani zargin da ka yi mini na reni, kuma yadda na gane, shi ya sa zan ba da amsa.
4 Nem tudod-e azt, a mi öröktől fogva van, a mióta embert tettek a földre,
“Ba shakka ka san yadda abin yake tuntuni, tun da aka sa mutum cikin duniya,
5 hogy a gonoszok ujjongása rövid ideig tart a az istentelennek öröme egy pillanatig?
mugun mutum bai taɓa daɗewa ba, farin cikin mutum na ɗan gajeren lokaci ne.
6 Ha égbe nyúl föl emelkedése és feje a felhőig ér:
Ko da ya ƙasaita ya kai sararin sama, kansa kuma yana taɓa gizagizai.
7 mint sara örökre elvész, a kik látták, azt mondják: hol van?
Zai hallaka har abada, kamar bayan gidansa; waɗanda suka gan shi za su ce, ‘Ina yake?’
8 Mint álom elrepül, s nem találják meg, s elűzetik, mint éji látomány;
Kamar mafarki haka zai ɓace, ba za a ƙara ganinsa ba zai ɓace kamar wahayi da dare.
9 a szem rátekintett, de nem teszi többé, és nem pillantja őt meg újra helye.
Idon da ya gan shi ba zai ƙara ganinsa ba; wurin zamansa ba zai sāke ganinsa ba.
10 Fiai kérlelik a szegényeket, s önkezei adják vissza jogtalan vagyonát.
Dole’ya’yansa su mayar wa matalauta abin da ya kamata; dole hannuwansa su mayar da dukiyarsa.
11 Csontjai tele vannak ifjú erejével, s vele együtt porba fekszik.
Jin ƙarfi da ya cika ƙasusuwansa zai kwantar da shi a cikin ƙura.
12 Ha édesnek ízlik szájában a rosszaság, rejtegeti nyelve alatt,
“Ko da yake mugunta tana da daɗi a bakinsa kuma yana ɓoye ta a harshensa,
13 kíméli, de nem ereszti el, és visszatartja ínyében:
ko da yake ba zai iya rabuwa da ita ba, yana kuma ajiye ta a bakinsa,
14 beleiben elváltozik étele, viperák mérge van belsejében.
duk da haka abincin da ya ci zai zama da tsami a cikin cikinsa; zai zama kamar dafin maciji a cikinsa.
15 Vagyont nyelt el és kihányta, hasából hajtja ki Isten.
Zai haras da dukiyar da ya haɗiye; Allah zai sa cikinsa yă haras da su.
16 Viperamérget szopik, megöli őt az áspis nyelve.
Zai sha dafin maciji; sarar maciji mai dafi za tă tashe shi.
17 Nem szabad néznie ereit, folyóit, patakjait méznek és tejnek.
Ba zai ji daɗin koguna da rafuffuka masu kwarara da zuma da madara ba.
18 Visszaadja a szerzeményt, a nem nyeli le, cserébe vett vagyonával nem fog örvendeni.
Dole yă ba da abin da ya yi gumi kafin yă samu, ba zai ci ba; ba zai ji daɗin ribar da ya samu daga kasuwancinsa ba.
19 Mert elnyomta, cserben hagyta a szegényeket, házat rabolt s nem építi föl.
Gama ya ci zalin talakawa ya bar su cikin wahala; ya ƙwace gidajen da ba shi ya gina ba.
20 Mert nem ismert nyugtot hasában, azzal a mit megkívánt, nem menekül meg.
“Ba shakka ba zai samu abin da yake ƙoƙarin samu ba, dukiyarsa ba za tă cece shi ba.
21 Nincsen maradék evéséből; azért nem lesz maradandó az ő java.
Ba abin da ya ragu da zai ɗauka; arzikinsa ba zai dawwama ba.
22 Bősége teljében meg fog szorulni; a szenvedésnek minden keze reá jön.
Yana cikin samun arziki, ɓacin rai zai auka masa; ƙunci mai ƙarfi zai zo masa.
23 Lesz majd hasának megtöltésére: belé bocsátja fellobbant haragját, esőként hullatja a testébe.
Lokacin da ya cika cikinsa, Allah zai zuba fushinsa a kansa, zai daddaka shi.
24 Menekül a vasfegyver elől, érczíj járja által;
Ko da yake yana guje wa makamin ƙarfe, kibiya mai bakin tagulla za tă huda shi.
25 húzza és kijön hátából, villogó nyíl megy ki epéjéből – rajta ijedelmek.
Zai zāre ta daga bayansa, tsinin zai fita daga hantarsa; tsoro zai cika shi;
26 Minden sötétség ólálkodik kincseire, megemészti őt szítatlan tűz, lelegeli a maradékot sátrában.
duhu kawai yake jiran dukiyarsa. Wutar da ba a fifita ba za tă cinye shi ta kuma ƙona duk abin da ya rage a tentinsa.
27 Bűnét feltárják az egek s föltámad ellene a föld.
Sammai za su fallasa laifinsa; duniya za tă yi gāba da shi.
28 Elköltözik háza terméke, szétfoly haragja napján.
Ambaliyar ruwa za tă tafi da gidansa, ruwaye masu gudu a ranar fushin Allah.
29 Ez a gonosz ember része az Istentől és a rá kimondott örökség Istentől.
Abin da Allah zai sa yă faru da mugu ke nan, gādon da Allah ya ba shi ke nan.”

< Jób 20 >