< Prédikátor 5 >
1 Őrizd lábadat, midőn Isten házába mész; a odalépni, hogy figyelj, jobb mint mikor a balgák áldozatot adnak, mert nincs tudásuk, úgy hogy rosszat cselekesznek.
Ka lura da matakanka sa’ad da ka tafi gidan Allah. Ka je kusa don ka saurara a maimakon miƙa hadaya kamar wawaye, waɗanda ba su san sun yi laifi ba.
2 Ne hírtelenkedjél szájaddal, és szíved ne siessen szót kiejteni Isten előtt, mert Isten az égben van, te pedig a földön vagy, azért legyenek a te szavaid kevesek.
Kada ka yi subul da bakinka, kada zuciyarka tă yi garajen furta wani abu a gaban Allah. Allah yana sama kai kuma kana duniya, saboda haka, kada kalmominka su zama da yawa.
3 Mert jön az álom sok bajlódással és a balgának hangja sok beszéddel.
Kamar yadda son cika buri yakan zo sa’ad da kana da yawan damuwa, haka jawabin wawa yake sa’ad da yake yawan magana.
4 Midőn fogadást teszel Istennek, ne késsél azt megfizetni, mert nem telik kedve a balgákban; a mit fogadtál, fizesd meg!
Sa’ad da ka yi alkawari ga Allah, kada ka ɓata lokaci wajen cika shi. Ba ya jin daɗin wawaye; ka cika alkawarinka.
5 Jobb, ha nem fogadsz, mintsem hogy fogadsz és nem fizeted meg.
Gara kada ka yi alkawari, da ka yi amma ba ka cika ba.
6 Ne engedd szádnak, hogy vétekbe ejtse a te testedet, s ne mondd a küldött előtt, hogy tévedés volt; mért haragudjék Isten haragod miatt és rontsa meg kezed munkáját?
Kada ka bar bakinka ya kai ga yin zunubi. Kada kuma ka kai ƙara wurin ɗan saƙon haikali cewa, “Alkawarin da na yi kuskure ne.” Me ya sa Allah yake fushi a kan abin da ka faɗa har yă lalatar da aikin hannuwanka?
7 Mert sok álom és sok hiúság mellett sok beszéd is van; hanem az Istent féljed.
Yawan buri da yawan magana ba su da amfani. Saboda haka, ka ji tsoron Allah.
8 Ha szegénynek elnyomását és jognak és igazságnak megrablását látod a tartományban, ne csodálkozzál a dolgon; mert magas őrködik magas fölött, és legmagasabb van fölöttük.
In ka ga ana zaluntar matalauta a wani yanki, ba a yin adalci, ana kuma tauye hakki, kada ka yi mamakin waɗannan abubuwa; domin akwai wani jami’in da yake bisa da wani, a bisansu biyu kuwa akwai wani.
9 S az országnak nyeresége mindenképen az: király, ki szolgája lett a szántóföldnek.
Kowa yakan amfana da bunkasar amfanin ƙasa, sarki kansa yana samun riba daga gonaki.
10 A ki szereti az ezüstöt, nem lakik jó1 ezüsttel, s a ki szereti a gazdagságot, annak nincs termése. Ez is hiúság.
Duk mai ƙaunar kuɗi ba ya samun isashe; duk ma ƙaunar dukiya ba ya ƙoshi da abin da yake samu. Wannan ma ba shi da amfani.
11 Megsokasodván a jószág, megsokasodtak annak emésztői, s mi haszna van a gazdájának abban, hacsak nem szemeinek látása?
Kamar yadda kaya suke haɓaka, haka ma masu amfani da su. Kuma wane amfani ne suke ga mai shi in ba ciyar da idanunsa a kansu ba?
12 Édes a munkásnak alvása, akár keveset, akár sokat eszik; s a gazdagnak jóllakottsága nem engedi őt aludni.
Barcin ma’aikaci daɗi gare shi, ko yă ci kaɗan ko da yawa, amma yalwar mai arziki ba ta barinsa yă iya yin barci.
13 Van egy fájó baj, melyet láttam a nap alatt: gazdagság megőrizve gazdájának a saját bajára.
Na ga wani mugun abu a duniya, arzikin da aka ajiye don yă cuce mai shi,
14 S elvész ama gazdagság gonosz bajlódás mellett; fiat nemzett, de nincs kezében semmi.
ko kuwa dukiyar da ta ɓace ta wata hasara, har ya zama sa’ad da ya haifi ɗa, babu abin da ya bar masa.
15 A mint kijött anyja méhéből, mezítelen megy megint oda, úgy a mint jött; és mit sem visz el fáradságáért, hogy elvigye kezében.
Tsirara mutum yakan fito daga cikin mahaifiyarsa, kuma kamar yadda ya fito, haka zai koma. Ba ya ɗaukan kome daga wahalarsa da zai riƙe a hannunsa.
16 És ez is fájó baj: megfelelően annak, a hogy jött, úgy fog elmenni; mi nyeresége van tehát neki, hogy a szélnek fáradozik.
Wannan ma mugun abu ne, Yadda mutum ya zo, haka zai koma, to, wace riba ce ya ci, da yake ya yi wahalar iska ce kawai?
17 Sőt mind az ő napjaiban sötétségben élvez és boszankodik sokat, betegsége is van meg harag.
Duk rayuwarsa ya ci abinci a cikin duhu, da ɓacin rai mai tsanani, da azaba, da fushi.
18 Íme a mit én jónak, a mit szépnek láttam: hogy egyék és igyék és élvezze a jót minden fáradságáért, melylyel fáradozik a nap alatt élete napjainak tartamára, melyet Isten adott neki; mert az az ő osztályrésze.
Sa’an nan na gane cewa abu mai kyau ne, daidai ne kuma mutum yă ci, yă sha, yă kuma ji daɗin aikin da ya yi a’yan kwanakin da Allah ya ba shi, gama wannan shi aka ƙaddara wa mutum daga faman wahalarsa a duniya a cikin’yan kwanakin da Allah ya ba shi a duniya, gama wannan shi ne rabonsa.
19 Az is bármely ember, kinek adott az Isten gazdagságot éa javakat és urává tette annak, bogy élvezzen belőle és hogy kivegye az osztályrészét és hogy örűljön fáradságában – az Istennek az adománya.
Ban da haka ma, sa’ad da Allah ya ba wa mutum dukiya da wadata, ya kuma ba shi zarafi yă ji daɗinsu, ya kuma amince da rabonsa, sai yă ji daɗin aikinsa, wannan kyauta ce ta Allah.
20 Mert nem sokat fog emlékezni élete napjairól, mivel Isten megengedi szívének örömét.
Da ƙyar yake tunani a kan kwanakin rayuwarsa, domin Allah ya yarje masa, yă zauna da farin ciki.