< דברי הימים א 25 >
ויבדל דויד ושרי הצבא לעבדה לבני אסף והימן וידותון הנביאים בכנרות בנבלים ובמצלתים ויהי מספרם אנשי מלאכה לעבדתם׃ | 1 |
Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
לבני אסף זכור ויוסף ונתניה ואשראלה בני אסף על יד אסף הנבא על ידי המלך׃ | 2 |
Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
לידותון בני ידותון גדליהו וצרי וישעיהו חשביהו ומתתיהו ששה על ידי אביהם ידותון בכנור הנבא על הדות והלל ליהוה׃ | 3 |
Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
להימן בני הימן בקיהו מתניהו עזיאל שבואל וירימות חנניה חנני אליאתה גדלתי ורממתי עזר ישבקשה מלותי הותיר מחזיאות׃ | 4 |
Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
כל אלה בנים להימן חזה המלך בדברי האלהים להרים קרן ויתן האלהים להימן בנים ארבעה עשר ובנות שלוש׃ | 5 |
Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
כל אלה על ידי אביהם בשיר בית יהוה במצלתים נבלים וכנרות לעבדת בית האלהים על ידי המלך אסף וידותון והימן׃ | 6 |
Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
ויהי מספרם עם אחיהם מלמדי שיר ליהוה כל המבין מאתים שמונים ושמונה׃ | 7 |
Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
ויפילו גורלות משמרת לעמת כקטן כגדול מבין עם תלמיד׃ | 8 |
Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
ויצא הגורל הראשון לאסף ליוסף גדליהו השני הוא ואחיו ובניו שנים עשר׃ | 9 |
Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
השלשי זכור בניו ואחיו שנים עשר׃ | 10 |
ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
הרביעי ליצרי בניו ואחיו שנים עשר׃ | 11 |
ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
החמישי נתניהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 12 |
ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
הששי בקיהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 13 |
ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
השבעי ישראלה בניו ואחיו שנים עשר׃ | 14 |
ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
השמיני ישעיהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 15 |
ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
התשיעי מתניהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 16 |
ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
העשירי שמעי בניו ואחיו שנים עשר׃ | 17 |
ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
עשתי עשר עזראל בניו ואחיו שנים עשר׃ | 18 |
ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
השנים עשר לחשביה בניו ואחיו שנים עשר׃ | 19 |
ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לשלשה עשר שובאל בניו ואחיו שנים עשר׃ | 20 |
ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לארבעה עשר מתתיהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 21 |
ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לחמשה עשר לירמות בניו ואחיו שנים עשר׃ | 22 |
ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לששה עשר לחנניהו בניו ואחיו שנים עשר׃ | 23 |
ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לשבעה עשר לישבקשה בניו ואחיו שנים עשר׃ | 24 |
ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לשמונה עשר לחנני בניו ואחיו שנים עשר׃ | 25 |
ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
לתשעה עשר למלותי בניו ואחיו שנים עשר׃ | 26 |
ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לעשרים לאליתה בניו ואחיו שנים עשר׃ | 27 |
ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לאחד ועשרים להותיר בניו ואחיו שנים עשר׃ | 28 |
ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לשנים ועשרים לגדלתי בניו ואחיו שנים עשר׃ | 29 |
ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לשלשה ועשרים למחזיאות בניו ואחיו שנים עשר׃ | 30 |
ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
לארבעה ועשרים לרוממתי עזר בניו ואחיו שנים עשר׃ | 31 |
ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.