< מארק 16 >
במוצאי שבת הלכו מרים המגדלית, שלומית ומרים (אמו של יעקב) לקנות בשמים ומרקחות כדי למשוח את גופתו של ישוע. | 1 |
Da Asabbaci ya wuce, sai Maryamu Magdalin, Maryamu mahaifiyar Yaƙub, da kuma Salome suka sayi kayan ƙanshi domin su je su shafa wa jikin Yesu.
ביום ראשון השכם בבוקר הן הלכו לקבר, | 2 |
A ranar farko ta mako, da sassafe, bayan fitowar rana, suna kan hanyarsu zuwa kabarin ke nan,
ובדרך שאלו את עצמן:”מי יזיז לנו את האבן מפתח הקבר?“ | 3 |
sai suka tambaye juna suka ce, “Wane ne zai gungura mana dutsen daga bakin kabarin?”
אולם כשהגיעו אל הקבר גילו להפתעתן הרבה שמישהו הזיז את האבן הכבדה והקבר פתוח. | 4 |
Amma da suka ɗaga kai, sai suka ga cewa, an riga an gungura dutsen. Dutsen kuwa babba ne.
הנשים נכנסו פנימה וראו בחור צעיר לבוש כולו לבן יושב בצד ימין. הנשים נחרדו. | 5 |
Da suna shiga cikin kabarin, sai suka ga wani saurayi sanye da farar riga, yana zaune a hannun dama, sai suka firgita.
”אל תתפלאו כל כך“, אמר המלאך.”האם אינכן מחפשות את ישוע מנצרת שנצלב? הוא איננו כאן, הוא קם לתחייה! הנה, כאן הייתה גופתו. | 6 |
Ya ce, “Kada ku firgita. Kuna neman Yesu Banazare wanda aka gicciye ne. Ya tashi! Ba ya nan. Ku dubi inda aka kwantar da shi.
לכו למסור את ההודעה הזאת לתלמידים, במיוחד לפטרוס:”’ישוע הולך לפניכם לגליל. אתם תראו אותו שם ממש כפי שאמר לכם לפני מותו‘.“ | 7 |
Amma ku tafi ku gaya wa almajiransa da kuma Bitrus cewa, ‘Ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi, kamar yadda ya faɗa muku.’”
הנשים ברחו משם כל עוד רוחן בהן, מבוהלות ומפוחדות מכדי למסור את ההודעה. | 8 |
Da rawan jiki da kuma ruɗewa, matan suka fita a guje daga kabarin. Ba su kuwa gaya wa kowa ba, don suna tsoro.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) כאשר קם ישוע לתחייה ביום ראשון השכם בבוקר, פגש תחילה את מרים המגדלית שממנה גירש שבעה שדים. | 9 |
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da Yesu ya tashi daga matattu da safe, a ranar farko ta mako, ya fara bayyana ga Maryamu Magdalin, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta.
מרים הלכה אל התלמידים ומצאה אותם מתאבלים ובוכים.”ישוע חי!“קראה בהתרגשות.”ראיתי אותו“אך איש לא האמין לה. | 10 |
Ta je ta gaya wa waɗanda dā suke tare da shi, waɗanda kuma suke makoki da kuka.
Da suka ji cewa Yesu yana da rai, har ma ta gan shi, ba su gaskata ba.
לאחר מכן נגלה ישוע לשני תלמידים שהלכו בדרך מירושלים לכיוון השדות. השניים לא הכירו אותו בהתחלה, משום שהמראה שלו השתנה במידת מה. | 12 |
Daga baya Yesu ya bayyana a wani kamanni dabam ga biyunsu, yayinda suke tafiya ƙauye.
לבסוף, כאשר הבינו מי הוא, מיהרו לירושלים וסיפרו לאחרים, אך איש לא האמין להם. | 13 |
Waɗannan kuwa suka koma suka shaida wa sauran, amma su ma ba su gaskata ba.
מאוחר יותר נגלה ישוע לאחד־עשר התלמידים בשעת הארוחה. הוא הוכיח אותם על חוסר אמונתם, ועל העקשנות שלהם לא להאמין לעדים שסיפרו כי ראו את ישוע קם לתחייה. | 14 |
Bayan haka, Yesu ya bayyana ga Sha Ɗayan, yayinda suke cin abinci. Ya tsawata musu a kan rashin bangaskiyarsu, da yadda suka ƙi gaskata waɗanda suka gan shi bayan ya tashi.
לאחר מכן הוא ציווה עליהם:”לכו אל כל העולם להכריז על הבשורה לכל אדם. | 15 |
Ya ce, musu, “Ku tafi cikin dukan duniya, ku yi wa’azin bishara ga dukan halitta.
מי שיאמין וייטבל ייוושע; מי שיסרב להאמין יואשם בעיני אלוהים. | 16 |
Duk wanda ya gaskata, aka kuma yi masa baftisma, zai sami ceto. Amma duk wanda bai gaskata ba kuwa, zai hallaka.
”למאמינים בשמי אתן סמכות לגרש שדים; הם ידברו בלשונות חדשות; | 17 |
Waɗannan alamu za su kasance tare da waɗanda suka gaskata. A cikin sunana za su fitar da aljanu, za su yi magana da sababbin harsuna.
הם אף יוכלו להחזיק נחשים בידיהם ולא יקרה להם דבר; הם יוכלו לסמוך את ידיהם על אנשים חולים ולרפא אותם.“ | 18 |
Za su ɗauki macizai da hannuwansu. In kuwa suka sha mugun dafi, ba zai cuce su ba ko kaɗan. Za su ɗibiya hannuwansu a kan marasa lafiya, su kuwa warke.”
וכאשר סיים האדון ישוע לדבר אליהם, הוא נלקח לשמים לשבת לימין האלוהים. | 19 |
Bayan Ubangiji Yesu ya yi musu magana, sai aka ɗauke shi zuwa sama, ya kuma zauna a hannun dama na Allah.
התלמידים הלכו לכל מקום והכריזו את הבשורה. האדון חיזק ועודד אותם, וחולל באמצעותם ניסים ונפלאות אשר אישרו וחיזקו את עדותם. | 20 |
Sai almajiran suka fita, suka yi wa’azi ko’ina. Ubangiji kuwa ya yi aiki tare da su, ya tabbatar da maganarsa ta wurin alamu da suke biye da maganar.