< איוב 25 >

ויען בלדד השחי ויאמר 1
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
המשל ופחד עמו עשה שלום במרומיו 2
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
היש מספר לגדודיו ועל-מי לא-יקום אורהו 3
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
ומה-יצדק אנוש עם-אל ומה-יזכה ילוד אשה 4
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
הן עד-ירח ולא יאהיל וכוכבים לא-זכו בעיניו 5
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
אף כי-אנוש רמה ובן-אדם תולעה 6
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”

< איוב 25 >