< Ruta 1 >

1 A IA i ka wa i noho ai na lunakanawai i alii wi iho la ka aina, a hele aku la kekahi kanaka no Betelehemaiuda, e noho ma ka aina i Moaba, oia a me kana wahine, a me kana mau keikikane elua.
A kwanakin da mahukunta suke mulki an yi yunwa a ƙasar, sai wani mutum daga Betlehem a Yahuda tare da matarsa da’ya’yansu maza biyu, suka tafi su yi zama na ɗan lokaci a ƙasar Mowab.
2 O Elimeleka ka inoa o ua kanaka la, a o Naomi ka inoa o kana wahine, o Mahelona ma laua o Kiliona, na inoa o kana mau keikikane; no Eperata lakou, no Betelehemaiuda, A hele aku lakou i ka aina i Moaba, a noho iho la malaila.
Sunan mutumin, Elimelek ne, sunan matarsa Na’omi; sunayen’ya’yan nan nasu biyu, su ne Malon da Kiliyon. Su Efratawa ne daga Betlehem ta Yahuda. Suka kuwa tafi Mowab suka zauna a can.
3 Make iho la o Elimeleka, ke kane a Naomi; a koe ka wahine, a me kana mau keikikane elua.
To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da’ya’yanta maza biyu.
4 A lawe laua i wahine na laua, no na kaikamahine o Moaba. O Orepa ka inoa o kekahi, a o Ruta ka inoa o ka lua. Noho no lakou ilaila, he umi paha makahiki.
Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
5 A make iho la o Mahelona ma laua o Kiliona; a haaleleia ua wahine la e kana mau keiki elua, a me kana kane.
sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.
6 Alaila ku mai la oia a me kana mau hunonawahine, a hoi mai la, mai ka aina o Moaba mai; no ka mea, ua lohe oia ma ka aina o Moaba, i ko Iehova ike ana mai i kona poe kanaka, me ka haawi ana mai ia lakou i ka berena.
Sa’ad da ta ji a Mowab cewa Ubangiji ya zo don yă taimaki mutanensa ta wurin tanada musu da abinci, sai Na’omi tare da surukanta suka shirya su koma gida daga can.
7 Hele aku la oia iwaho o kahi ana i noho ai, me kana mau hunonawahine elua; a hele mai la lakou ma ke ala, e hoi ai i ka aina i Iuda.
Tare da surukanta biyu suka bar inda suka zauna suka kuma kama hanya da za tă komar da su zuwa ƙasar Yahuda.
8 Olelo aku la Naomi i kana mau hunonawahine elua, O haele, a hoi kela mea keia mea o olua i ka hale o kona makuwahine; a na Iehova no e lokomaikai mai ia olua, e like me ka olua i hana mai ai i na mea i make, a ia'u no hoi.
Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
9 Na Iehova no e haawi mai ia olua i ka hoomaha, o kela mea keia mea o olua ma ka hale o kana kane iho. Alaila, honi aku la oia ia laua, a hookiekie lakou i ko lakou leo, a uwe ae la.
Bari Ubangiji yă sa kowannenku ta sami hutu a gidan wani miji.” Sa’an nan ta sumbace su suka kuma yi kuka da ƙarfi
10 I mai la laua ia ia, He oiaio no, hele pu maua me oe, i kou hoi ana i kou poe kanaka.
suka ce mata, “Za mu tafi tare da ke zuwa ga mutanenki.”
11 Olelo hou mai la o Naomi, E na kaikamahine a'u, o hoi. No ke aha la olua e hele pu ai me au? He mau keiki hou anei iloko o ko'u opu, i mau kane na olua?
Amma Na’omi ta ce, “Ku koma gida,’ya’yana mata. Don me za ku tafi tare da ni? Zan ƙara samun waɗansu’ya’ya maza da za su zama mazanku ne?
12 E hoi olua, e na kaikamahine a'u, o hele, no ka mea, ua luwahine au, aole e loaa ke kane hou. A ina paha e olelo au, ua laua ko'u manao, a, ina he kane ka'u i keia po, a hanau na keikikane;
Ku koma gida’ya’yana mata; na tsufa ainun da zan sāke samun wani miji. Ko ma na yi tsammani har yanzu ina da bege, ko ma na sami miji a wannan dare na kuma haifi’ya’ya maza,
13 E kakali anei olua ia laua, a nui laua? No laua anei olua e noho kane ole ai? Uoki, e na kaikamahine a'u; no ka mea, ua nui loa ko'u ehaeha no olua, i ke kau ana o ko Iehova lima maluna o'u.
za ku jira sai sun yi girma? Za ku ci gaba da kasance babu aure saboda su? A’a,’ya’yana mata. Ina da baƙin ciki ƙwarai fiye da ku, domin hannun Ubangiji ya yi gāba da ni!”
14 Hookiekie hou aku la lakou i ko lakou leo, a uwe aku la. Honi mai la o Orepa i kona makuahonowaiwahine; aka, pili mai la o Ruta ia ia.
A kan wannan suka sāke ɓarke da kuka. Sa’an nan Orfa ta sumbaci surukarta ta yi bankwana, amma Rut ta manne mata.
15 I aku la keia, Aia hoi, na hoi aku kou hoahanau, i kona poe kanaka, a i kona poe akua. E hoi aku oe mamuli o kou punalua.
Sai Na’omi ta ce, “Duba,’yar’uwanki ta koma zuwa ga mutanenta da kuma allolinta. Ki koma tare da ita.”
16 Olelo mai la o Ruta ia ia, Mai nonoi mai oe ia'u, e haalele ia oe, a e hoi aku, mai ka hahai ana ia oe; no ka mea, ma kou wahi e hele ai, malaila au e hele ai, ma kou wahi e moe ai, malaila au e moe ai: o kou poe kanaka, no'u ia poe kanaka, o kou Akua, no'u ia Akua:
Rut Amma Rut ta amsa, “Kada ki roƙe ni in bar ki ko in koma daga gare ki. Inda za ki, zan tafi, kuma inda za ki zauna, zan zauna. Mutanenki, za su zama mutanena kuma Allahnki, zai zama Allahna.
17 Ma kou wahi e make ai, malaila au e make ai, malaila hoi au e kanuia'i: o ka make oia wale no ko kaua mea e kaawale ai; ina aole, me ia hoi e hana mai ai o Iehova ia'u.
Inda za ki mutu zan mutu, zan mutu a can kuma za a binne ni. Bari Ubangiji ya hukunta ni da tsanani sosai, in wani abu in ba mutuwa ce ta raba ke da ni ba.”
18 A ike mai ia, ua ikaika loa ko Ruta manao e hele pu me ia, alaila, oki iho hi kana olelo ana ia ia.
Sa’ad da Na’omi ta gane cewa Rut ta ƙudura tă tafi tare da ita, sai ta daina nema tă koma.
19 Hele pu no laua, a hiki aku la i Betelehema. A komo aku la laua iloko o Betelehema, pioloke iho la ke kulanakauhale a pau no laua; i ae la lakou, O Naomi anei keia?
Saboda haka matan biyu suka ci gaba da tafiya sai da suka isa Betlehem. Da suka isa Betlehem, sai dukan garin ya ruɗe saboda su, matan kuwa suka ce, “Na’omi ce wannan kuwa?”
20 I aku lu oia ia lakou, Mai kapa mai oukou ia'u o Naomi, e kapa mai oukou ia'u o Mara; no ka mea, ua hookaumaha loa mai ka Mea mana ia'u.
Ta ce musu, “Kada ku kira ni Na’omi. Ku kira ni Mara gama Maɗaukaki ya sa raina ya yi ɗaci sosai.
21 Ua hele lako aku au iwaho, hoihoi nele mai o Iehova ia'u. No ke aha la oukou e kapa mai ai ia'u o Naomi? No ka mea, ua hoohaahaa mai o Iehova ia'u, a ua hookaumaha mai o ka Mea mana ia'u.
In tafi cikakke, amma Ubangiji ya dawo da ni ba kome. Don me kuke kirana Na’omi? Ubangiji ya wahalshe ni, Maɗaukaki ya kawo mini masifa.”
22 Pela i hoi mai ai o Naomi, a me kana hunonawahine pu me ia, o Ruta, no Moaba, a hele mai no ka aina o Moaba mai; a hiki mai laua i Betelehema i ka manawa o ka hoiliili mua ana i ka hua bale.
Na’omi fa ta koma daga Mowab tare da Rut mutuniyar Mowab, surukarta, suka kai Betlehem a lokacin da ake fara girbin sha’ir.

< Ruta 1 >