< Hoikeana 22 +
1 KUHIKUHI mai la oia ia'u i ka muliwai o ka wai ola, a akaka e like me ke aniani, puka mai la ia mai ka nohoalii mai o ke Akua a o ke Keikihipa.
Sai mala'ika ya nuna mani kogin ruwan rai, ruwa mai tsabta. Yana fitowa daga cikin kursiyin Allah da na Dan-Rago
2 A mawaena o kona alanui a ma kela kapa keia kapa o ka muliwai, o ka laau o ke ola, e hua ana i ka hua he umikumamalua ke ano, akahi malama, akahi hua ana. A o na lau o ka laau, oia ka mea e ola'i na lahuikanaka.
ta tsakiyar titin birnin. A kowanne gefen kogin akwai itacen rai, mai ba da 'ya'ya iri goma sha biyu, kowanne wata. Ganyayen itacen kuma domin warkar da al'ummai ne.
3 Aole loa he mea ino malaila; a aia maloko o ia wahi ka nohoalii o ke Akua a me ke Keikihipa, a e malama kana poe kauwa ia ia.
Babu sauran la'ana nan gaba. Kursiyin Allah da na Dan Rago za su kasance a cikin birnin, bayinsa kuma za su yi masa bauta.
4 A e ike aku no lakou i kona maka; a aia hoi kona inoa ma ko lakou mau lae.
Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
5 Aole po malaila, aole hoi make kukui, a me ka malamalama o ka la; no ka mea, na ka Haku na ke Akua no e hoomalamalama ia lakou: a e lilo lakou i mau alii a i ke ao pau ole. (aiōn )
Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn )
6 I mai la kela ia'u, Ua pololei keia mau olelo, ua oiaio: a o ka Haku o ke Akua o ka poe kaula hemolele, hoouna mai la oia i kona anela, e hai mai i kana poe kauwa i na mea e hana koke ia mai.
Mala'ika ya ce mani, “Wadannan kalmomi amintattu ne da gaskiya. Ubangiji, Allah na ruhohin annabawa, ya aiki mala'ikansa ya nuna wa bayinsa abin da lallai zai faru ba da dadewa ba”.
7 Eia hoi, e hele koke mai no au, pomaikai ka mea malama i na olelo o ka wanana o keia buke.
“Duba! Ina zuwa ba da dadewa ba! Mai albarka ne wanda ya yi biyayya da kalmomin littafin nan.”
8 Owau, o Ioane nei ka mea i ike a i lohe hoi i neia mau mea: a i ka wa a'u i lohe ai a ike aku ai hoi, moe iho la au e hoomana aku ma na wawae o ka anela nana i hoike mai ia'u i neia mau mea.
Ni, Yahaya, nine na ji na kuma ga wadannan abubuwa. Sa'adda na ji na gan su, sai na fadi gaban kafaffun mala'ikan da ya nuna mani wadannan abubuwa domin in yi masa sujada.
9 I mai la kela ia'u, Uoki kau: no ka mea, owau no kou hoakauwa, kekahi o na kaula, kou mau hoahanau, ka poe e malama i na olelo o keia buke. E hoomana i ke Akua.
Ya ce mani, “Kada ka yi haka! Ni abokin bauta ne tare da kai, tare da 'yan'uwanka annabawa, da wadanda ke biyayya da kalmomin littafin nan. Yi sujada ga Allah!”
10 I mai la kela ia'u, Mai hoopaa i ka wepa i na olelo o ka wanana o keia buke; no ka mea, ua kokoke mai ka manawa.
Ya ce mani, “Kada ka rufe kalmomin anabcin littafin nan, gama lokaci ya kusa.
11 O ka mea hewa, e mau no kona hewa; a o ka mea paumaele, e mau no kona paumaele; a o ka mea pono, o mau no kona pono; a o ka mea hemolele, e mau no kona hemolele.
Wanda yake mara adalci, bari ya cigaba da yin rashin adalci. Wanda yake mai kazanta bari ya cigaba da kazantar da kansa. Wanda yake mai adalci bari ya cigaba da yin adalci. Wanda yake mai-tsarki, bari yaci gaba da tsarki.”
12 Eia hoi, e hele koke mai au, a eia no ia'u ka'u uku, a e haawi aku au i kela mea a i keia mea e like me kana hana ana.
“Duba! Ina zuwa ba da dadewa ba. Sakamakona na tare da ni, zan saka wa kowa gwargwadon aikin da ya yi.
13 Owau no ka Alepa a me ka Omega, ke kumu a me ka welau, ka mua a me ka hope.
Nine Alpha da Omega, farko da karshe, mafarin abu da karshensa.
14 Pomaikai ka poe malama i kona mau kanawai, i hiki ke loaa ia lakou ko ka laau o ke ola, i komo aku hoi ma na puka, iloko o ke kulanakanhale.
Masu albarka ne wadanda suka wanke rigunansu domin su sami izini su ci daga itacen rai su kuma shiga birnin ta kofofinsa.
15 Aia mawaho na ilio, a me na mea hoopiopio, a me na moe kolohe, a me na pepehi kanaka, a me ka poe hoomanakii, a me ka poe a pau i makemake a hana aku hoi ma ka wahahee.
A waje akwai karnuka, masu sihiri, masu bautar gumaka, fasikai, masu kisan kai, da duk wanda yake kaunar aikata rashin gaskiya.
16 Owau, o Iesu, ua hoouna aku au i ko'u anela, e hoike aku ia oukou i keia mau mea ma na ekalesia. Owau no ke kumu a me ka mamo a Davida; owau no ka hokuao malamalama.
Ni, Yesu na aiko mala'ikana ya shaida maku wadannan abubuwa saboda ikilisiyoyi. Nine tushe da zuriyar Dauda, tauraron asubahi mai-haske.”
17 Ke olelo mai nei ka Uhane a me ka wahine mare; E hele mai. A e olelo hoi ka mea lohe, E hele mai A o ka mea makewai la, e hele mai ia. A o ka mea makemake, e lawe wale ia i ka wai o ke ola.
Ruhu da Amarya suka ce, “Zo!” Bari wanda ya ji ya ce, “Zo!” Kowanne mai jin kishi, da kowanne mai bukatar ta, bari ya sami ruwan rai kyauta.
18 Ke hoike aku nei au i ka poe a pau i lohe i ka olelo o ka wanana o keia buke, Ina e hookui mai kekahi i ka mea hou me keia mau olelo, na ke Akua no e hookui mai me ia kanaka, i na mea ino i palapalaia maloko o keia buke:
Ina shaida wa duk mai jin kalmomin anabcin wannan littafi: Idan wani ya kara a kansu, Allah zai kara masa annoban da ke rubuce a cikin littafin.
19 A ina e lawe aku kekahi i kekahi olelo o ka buke o keia wanana, na ke Akua no e lawe aku i kona kuleana mai loko aku o ka laau o ke ola, a mai loko aku o ke kulanakauhale hoano, a mai waena aku o na mea i palapalaia maloko o keia buke.
Idan wani ya rage daga kalmomin wannan littafin anabci, Allah zai rage rabonsa daga cikin itacen rai daga cikin birni mai-tsarki, wadanda aka rubuta cikin wannan littafi.
20 Ke i mai nei ka mea nana i hoike mai i keia mau mea, E oiaio no, e hele koke mai no au. Amene. E hele mai oe, e ka Haku, e Iesu.
Shi wanda ya shaida wadannan abubuwa ya ce, “I! Ina zuwa ba da dadewa ba.” Amin! Zo, Ubangiji Yesu!
21 O ke aloha o ka Haku, o Iesu Kristo, me oukou a pau. Amene. KA HOPENA.
Alherin Ubangiji Yesu ya kasance tare da kowanne dayanku. Amin.