< Hoikeana 14 >

1 NANA aku la au, aia hoi, ku mai la ke Keikihipa ma ka mauna o Ziona, a me ia pu hookahi haneri me kauahakumamaha tausani, me ka inoa o kona Makua i kakauia ma ko lakou lae.
Sai na duba, can a gabana kuwa ga Ɗan Rago, tsaye a kan Dutsen Sihiyona, tare da shi akwai kuma mutane 144,000 waɗanda suke da sunansa da sunan Ubansa a rubuce a goshinsu.
2 A lohe aku la au i ka leo, mai ka lani mai, e like me ka halulu ana o na waikahe he nui, a e like me ka halulu ana o ka hekili nui; a o ka leo a'u i lohe ai, ua like me ka hookani ana a ka poe i hookani ma ko lakou mau lira.
Sai na ji ƙara daga sama kamar motsin ruwaye masu gudu, kamar kuma tsawa. Ƙarar da na ji ta yi kamar ta masu garaya da suke kiɗin garayarsu.
3 Mele iho la lakou i ke mele hou imua o ka nohoalii, a imua o na mea ola eha, a imua o na lunakahiko. Aole e hiki i kekahi ke ao ia mele, o ka poe hookahi haneri me kanahakumamaha tausani wale no, ka poe i kuaihoolaia'e mai ka honua aku.
Suka kuwa rera sabuwar waƙa a gaban kursiyin da kuma a gaban halittu huɗun nan masu rai, da kuma a gaban dattawa. Ba wanda ya iya koyon waƙar sai mutanen nan 144,000 da aka fansa daga duniya.
4 Oia ka poe, aole i haumia i na wahine; no ka mea, he poe puupaa lakou. Oia ka poe hahai i ke Keikihipa i kona wahi a pau i hele aku ai. Oia ka poe i kuaihoolaia maiwaena ae o na kanaka, i hua mua no ke Akua a no ke Keikihipa.
Waɗannan su ne waɗanda ba su ƙazantar da kansu da mata ba, gama sun kiyaye kansu da tsarki. Suna bin Ɗan Ragon duk inda ya tafi. Su ne aka saya daga cikin mutane aka kuwa miƙa su kamar’ya’yan fari ga Allah da kuma Ɗan Ragon.
5 Aole i loaa ka wahahee iloko o ko lakou waha; no ka mea, ua hala ole lakou.
Ba a sami ƙarya a bakunansu ba; su kuma marasa aibi ne.
6 A ike aku la au i kekahi anela hou e lele ana iwaena o ka lani, ia ia ka enanelio mau loa, e ao ai i ka poe e noho la ma ka honua, a i ko na aina a pau, a me na ohana, a me na olelo, a me na lahuikanaka; (aiōnios g166)
Sai na ga wani mala’ika yana tashi sama a tsakiyar sararin sama, yana kuma da madawwamiyar bishara wadda zai yi shela ga waɗanda suke zama a duniya, ga kowace al’umma, kabila, harshe, da kuma jama’a. (aiōnios g166)
7 I mai la ia me ka leo nui, E makau i ke Akua, a e hoonani aku ia ia; no ka mea, na hiki mai ka hora o kona hoopai ana: e kukuli hoomaikai i ka mea nana i hana ka lani a me ka honua, a me ke kai, a me na wai puna.
Ya ce da babbar murya, “Ku ji tsoron Allah ku kuma ɗaukaka shi, domin sa’ar hukuncinsa ya yi. Ku yi wa wannan da ya halicci sammai, ƙasa, teku, da maɓulɓulan ruwa sujada.”
8 Hahai aku la ka lua o na anela, i mai la, Ua haule, ua haule o Babulona, ke kulanakauhale nui, no ka mea, ua hoinu aku la oia i ko na aina a pau i ka waina o ka ukiuki no kona moe kolohe ana.
Mala’ika na biyu ya biyo yana cewa, “Ta fāɗi! Babilon Mai Girma ta fāɗi, wadda ta sa dukan al’ummai suka sha ruwan inabin hauka na zinanta.”
9 Hahai aku la ka anela ekolu ia lakou, e olelo ana me ka leo nui, Ina e hoomana aku kekahi i ka holoholona a me kona kii, a kauia hoi kona hoailona ma kona lae, a ma kona lima paha,
Mala’ika na uku ya biyo su ya ce da babbar murya, “Duk wanda ya yi wa dabban nan da siffarta sujada ya kuma sami alamarta a goshi ko a hannu,
10 E inu oia i ka waina o ko ke Akua ukiuki, i ukuhiia iloko o ke kiaha o kona inaina, aohe mea e mananalo ai. A e hoomainoinoia oia, i ke ahi a me ka luaipele, imua o na anela hoano a imua o ke Keikihipa.
shi ma zai sha ruwan inabin fushin Allah, wanda aka zuba da duk ƙarfinsa a kwaf fushinsa. Za a ba shi azaba da farar wuta mai ci a gaban tsarkakan mala’iku da na Ɗan Ragon.
11 Pii ae la ka uahi o ko lakou hoomainoinoia, ia ao aku ia ao aku: aole oluolu iki, i ke ao a me ka po, ka poe i hoomana i ka holoholona a me kona kii, a o na mea hoi a pau i loaa ka hoailona o kona inoa. (aiōn g165)
Hayaƙin azabarsu kuwa zai dinga tashi har abada abadin. Kuma babu hutu dare ko rana wa waɗanda suke wa dabbar da siffarta sujada, ko kuwa ga duk wanda ya sami alamar sunanta.” (aiōn g165)
12 Maanei no ka hoomanawanui ana o ka poe haipule, ka poe malama i na kauoha a ke Akua me ka manaoio ia Iesu.
Wannan yana bukata haƙuri, a gefen tsarkakan da suke biyayya da umarnan Allah suka kuma kasance da aminci ga Yesu.
13 Lohe aku la au i ka leo, mai ka lani mai, i mai la, E palapala oe, Pomaikai ka poe make, ke make iloko o ka Haku, ma keia hope aku: he oiaio, wahi a ka Uhane, i hoomaha lakou i ko lakou luhi; a ke hahai nei no hoi ka lakou mau hana me lakou.
Sai na ji murya daga sama ta ce, “Rubuta, Masu albarka ne matattun da suka mutu cikin Ubangiji daga yanzu zuwa gaba.” “I, za su huta daga faman aikinsu, gama ayyukansu za su bi su,” in ji Ruhu.
14 Ike aku la au, aia hoi, he ao keokeo, a aia maluna o ke ao e noho ana kekahi ua like me ke Keiki a ke kanaka, a maluna o kona poo, ke leialii gula, a maloko o kona lima, he pahikakiwi oi loa.
Na duba, can gabana kuwa ga farin girgije, zaune kuma a kan girgijen kuwa ga wani da ya yi kamar “ɗan mutum” tare da rawanin zinariya a kansa da kuma lauje mai kaifi a hannunsa.
15 Puka mai la iwaho kekahi anela hou, mailoko mai o ka luakini, hea mai la me ka leo nui, i ka mea e noho ana maluna o ke ao, E hookomo oe i kau pahikakiwi, a e hoiliili; no ka mea, ua hiki mai ka hora e hoiliili ai; ua oo hoi ka ai o ka honua.
Sai wani mala’ika ya fito daga haikali ya kuma yi kira da babbar murya ga wannan mai zaune a kan girgijen ya ce, “Ɗauki laujenka ka yi girbi, domin lokacin girbi ya yi, gama amfanin da yake duniya ya nuna.”
16 O ka mea e noho ana ma ke ao, hookomo iho la ia i kana pahikakiwi ma ka honua, a hoiliiliia iho la ko ka honua.
Sai wannan mai zaune a girgijen ya wurga laujensa a duniya, sai aka kuwa girbe duniya.
17 Puka mai la kekahi anela hou, mailoko mai o ka luakini, ma ka lani, he pahikakiwi no hoi kana, na oi loa.
Wani mala’ika kuma ya fito daga haikali a sama, shi ma yana da lauje mai kaifi.
18 Puka mai la kekahi anela hou mai ke kuahu mai, he mana no kona maluna o ke ahi; hea mai la ia me ka leo nui loa i ka mea ia ia ka pahikakiwi oi, i mai la, E hookomo oe i kau pahikakiwi oi, a e hoiliili i na ahuiwaina o ke kumuwaina o ka honua; no ka mea, ua oo loa kona hua.
Har yanzu, wani mala’ika mai lura da wuta, ya fito daga bagaden ya yi kira da babbar murya ga wannan wanda yake da lauje mai kaifi ya ce, “Ɗauki laujenka mai kaifi ka tattara kawunan’ya’yan inabi daga kuringar inabin duniya, domin’ya’yan inabin sun nuna.”
19 Hookomo iho la ua anela la i kana pahikakiwi ma ka honua, a hoiliili iho la i na kumuwaina o ka honua, a kiola aku la iloko o ka lua kaomi waina nui o ko ke Akua ukiuki.
Mala’ikan ya wurga laujensa a duniya, ya tattara’ya’yan inabin, ya kuma zuba su cikin babbar wurin matsewar inabin fushin Allah.
20 A ua hahiia ka lua kaomi waina, mawaho o ke kulanakauhale, a hu mai la ke koko mai ka lua mai, a hiki iluna i ke kaula waha o na lio, no ua setadia hookahi tausani, me na haneri keu eono.
Aka tattake su a wurin matsin inabi a bayan gari, jini kuwa ya yi ta gudana daga wurin matsin inabi tsayinsa ya kai kamar tsawon linzami a bakin doki, nisansa kuma ya kai wajen kilomita 300.

< Hoikeana 14 >