< Hoikeana 10 >

1 I KE aku la au i kekahi anela hou, ikaika loa, e iho ana, mai ka lani mai, ua aahuia i ke ao; a he anuenue ma kona poo, ua like hoi kona maka me ka la, a o kona mau wawae me na kia ahi.
Sai na ga wani babban mala’ika yana saukowa daga sama. An lulluɓe shi da girgije, bakan gizo kuma yana kansa; fuskarsa tana kama da rana, ƙafafunsa kuma suna kama da ginshiƙan wuta.
2 Ua paa hoi i kona lima kekahi palapala liilii e hamama ana: a ku mai la ia, o kona wawae akau ma ke kai, a o kona wawae hema ma ka aina;
Yana riƙe da ɗan ƙaramin naɗaɗɗen littafi, wanda yake a buɗe a hannunsa. Ya kafa ƙafarsa ta dama a kan teku ƙafarsa ta hagu kuma a kan ƙasa,
3 Kahea mai la ia me ka leo nui, e like me ka uwo ana o ka liona. A i kona kahea ana, poha mai la ka leo o na hekili ehiku.
ya kuma yi ihu da ƙarfi kamar rurin zaki. Da ya yi ihun, sai muryoyin tsawan nan bakwai suka yi magana.
4 A i ka wa i poha mai ai ka leo o ia mau hekili ehiku, ua makaukau wau e palapala; a lohe au i ka leo, mai ka lani mai, e olelo ana, E hoopaa oe i ka wepa i na mea a na hekili ehiku i pane mai ai, mai palapala oe ia mau mea.
Sa’ad da tsawan nan bakwai kuwa suka yi magana, ina dab da rubutawa; amma na ji wata murya daga sama ta ce, “Rufe abin da tsawan nan bakwai suka faɗa kada ka rubuta.”
5 A o ka anela a'u i ike ai e ku ana ma ke kai a ma ka aina, kikoo aku la kona lima iluna i ka lani,
Sai mala’ikan da na gani na tsaye a teku da ƙasa ya ɗaga hannunsa na dama sama.
6 A hoohiki ae la ia i ka mea e ola ana ia ao aku ia ao aku, ka mea nana i hana ka lani a me na mea iloko ona, a me ka honua a me na mea iloko ona, a me ke kai a me na mea iloko ona, aole e manawa kali hou aku. (aiōn g165)
Ya kuma yi rantsuwa da wannan wanda yake raye har abada abadin, wanda ya halicci sammai da dukan abin da yake cikinsu, duniya da dukan abin da yake cikinta, da kuma teku da dukan abin da yake cikinsa, ya kuma ce, “Babu sauran jinkiri! (aiōn g165)
7 Aka, ke hiki aku i na la e kani mai ai ka anela ehiku, i ka wa e hoomaka ai e puhi, alaila, e hookoia na mea huna o ke Akua, e like me kana i olelo mai ai i kana poe kauwa, i na kaula.
Amma a ranakun da mala’ika na bakwai na dab da busa ƙahonsa, za a cika asirin Allah, kamar yadda ya sanar wa bayinsa annabawa.”
8 A o ka leo a'u i lohe ai, mai ka lani mai, olelo hou mai ia'u, i mai la, O hele oe, e lawe i ka palapala liilii e hamama ana ma ka lima o ka anela, e ku mai la ma ke kai a ma ka aina.
Sai muryar da na ji daga sama ta sāke magana da ni ta ce, “Tafi, ka karɓi naɗaɗɗen littafin da yake a buɗe a hannun mala’ikan da yake tsaye bisa teku da ƙasa.”
9 Hele aku la au i ua anela la, i aku la ia ia, Ho mai na'u ka palapala liilii. I mai la kela ia'u, E lawe, a e ai hoi; e hoawahia ia i kou opu, aka, ma kou waha he mea ono ia e like me ka meli.
Sai na je wajen mala’ikan na ce masa yă ba ni ƙaramin naɗaɗɗen littafin. Ya ce mini, “Karɓa ka ci. Zai sa cikinka yă yi tsami, amma ‘a bakinka zai zama da zaƙi kamar zuma.’”
10 Lawe aku la au i ua palapala liilii la, mai ka lima ae o ka anela, a ai iho la; a ma ko'u waha ua ouo ia e like me ka meli; a pau i ka aiia, ua awaawa iho la ko'u opu.
Na karɓi ƙaramin naɗaɗɗen littafin daga hannun mala’ikan na kuma ci. Ya yi zaƙi kamar zuma a bakina, amma sa’ad da na cinye, cikina ya yi tsami.
11 I mai la kela ia'u, E pono ia oe ke wanana hou aku, i na lahuikanaka, a me ko na aina, a me na olelo, a me na'lii he nui loa.
Sa’an nan aka ce mini, “Dole ne ka sāke yin annabci game da mutane masu yawa, al’ummai, harsuna da kuma sarakuna.”

< Hoikeana 10 >