< Halelu 83 >
1 E KE Akua e, mai noho wale oe; Mai hookuli iho, aole hoi e noho leo ole, e ke Akua.
Waƙa ce. Zabura ta Asaf. Ya Allah, kada ka yi shiru; kada ka tsaya cik, ya Allah, kada ka daina motsi.
2 No ka mea, aia hoi, ua hoohaunaelo kou poe enemi, A o ka poe inaina aku ia oe, ua hookiekie lakou i ke poo.
Dubi yadda abokan gābanka suke fariya, dubi yadda maƙiyanka suke ɗaga kansu.
3 Ua imi maalea lakou e ku e i kou poe kanaka, Ua kukakuka lakou e ku e i ka poe au i huna'i.
Da wayo suna ƙulle-ƙulle a kan mutanenka; suna shirya maƙarƙashiya a kan waɗanda kake so.
4 I ae la lakou, E hele mai, e hooki kakou i ko lakou noho aupuni ana, I hoomanao hou ole ia ka inoa o ka Iseraela.
Suna cewa, “Ku zo, bari mu hallaka su ɗungum a matsayin al’umma, don kada a ƙara tuna da sunan Isra’ila.”
5 No ka mea, ua kukakuka lokahi pu lakou; Ua hana no lakou i berita ku e ia oe.
Da zuciya ɗaya suka yi ƙulle-ƙulle tare; suka haɗa kai gāba da kai,
6 O ko ka halelewa o Edoma, a me ko Isemaela; O ko Moaba, a me ko Hagara;
tentunan Edom da na mutanen Ishmayel, na Mowab da kuma na Hagirawa,
7 O ko Gebela, a me ko Amona, a me ko Amaleka; O ko Pilisetia pu, a me ka poe e noho ma Turo;
Gebal, Ammon da Amalek, Filistiya, tare da mutanen Taya.
8 Ua hui pu hoi ko Asuria me lakou; O lakou ka i hooikaika i na moopuna a Lota. (Sila)
Har Assuriya ma ta haɗa kai da su don ta ba da ƙarfi ga zuriyar Lot. (Sela)
9 E hana aku oe ia lakou, e like me ko Midiana; E like hoi me Sisera, a me Iabina, Ma ke kahawai o Kisona:
Ka yi musu abin da ka yi wa Midiyan, yadda ka yi wa Sisera da Yabin a kogin Kishon,
10 Na mea i lukuia ma Enedora, A lilo lakou i kipulu no ka aina.
waɗanda suka hallaka a En Dor suka zama kamar juji a ƙasa.
11 E hoohalike oe i ko lakou poe koikoi me Oreba, a me Zeeba; I ko lakou poe alii hoi, me Zeba a me Zalemuna:
Ka mai da manyansu kamar Oreb da Zeyib, dukan sarakunansu kamar Zeba da Zalmunna,
12 Na mea i olelo, E lawe kakou no kakou iho Na wahi noho o ke Akua.
waɗanda suka ce, “Bari mu mallaki wuraren kiwon Allah.”
13 E ko'u Akua e, e hoohalike oe ia lakou me ka opala, Me ke oka palaoa hoi imua o ka makani.
Ka mai da su kamar ɗan tsiron da kan karye, iska ta yi ta turawa, ya Allahna, kamar yayin da iska take hurawa,
14 E like me ke ahi i hoopau i na ululaau, A me ka lapalapa ahi i hoa i na kuahiwi;
kamar yadda wuta ke cin kurmi ko harshen wutar da take ci a kan duwatsu,
15 Pela oe e hahai ia lakou i kou ino, A e hooweliweli ia lakou i kou puahiohio.
haka za ka kore su da iska mai ƙarfi ka kuma firgita su da guguwarka.
16 E hoopiha oe i ko lakou maka i ka hilahila; Alaila, e imi lakou i kou inoa, e Iehova.
Ka rushe fuskokinsu da kunya don mutane su nemi sunanka, ya Ubangiji.
17 E hoohilahilaia mai lakou, me ka hoopilikia mau loa ia; E hoohilahilaia mai lakou, a make hoi:
Bari su kasance cikin kunya da taƙaici; bari su hallaka cikin wulaƙanci.
18 I ike lakou, o oe, ka mea wale no nona ka inoa o IEHOVA; O oe no ka Mea kiekie loa maluna o ka honua a pau.
Bari su san cewa kai, wanda sunansa ne Ubangiji, cewa kai kaɗai ne Mafi Ɗaukaka a bisa dukan duniya.