< Halelu 77 >

1 KAHEA aku la au i ke Akua ma ko'u leo, Ma ko'u leo i ke Akua, a hoolohe mai la ia ia'u.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
2 I ko'u la i popilikia ai, nonoi aku la au i ka Haku: Kikoo aku la kuu lima i ka po, aole i haule: Hoole iho la kuu naau, aole ia e hoomahaia.
Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
3 Hoomanao aku la au i ke Akua, a kupikipikio iho la; Noonoo aku la au, a maule iho la kuu naau. (Sila)
Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
4 Ua paa ia oe na alu o ko'u mau maka: Ua lauwiliia hoi au, aole hiki ke olelo aku.
ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
5 Noonoo no au i na la kahiko, I na makahiki hoi o ka wa mamua loa aku.
Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
6 Hoomanao iho la au i kuu mele i ka po: Me kuu naau wau i kukakuka iho ai; Huli ikaika hoi ko'u manao.
na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
7 E kipaku anei ka Haku i ka manawa pau ole? Aole anei ia e maliu hou mai?
“Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
8 Ua pauhia anei kona lokomaikai? Ua hala mau loa aku anei kana olelo?
Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
9 Ua hoopoina anei ke Akua i ka lokomaikai? Ua puliki anei oia i kona aloha iloko o ka huhu? (Sila)
Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
10 I aku la au, o ko'u nawaliwali keia, O na makahiki o ka lima akau o ka Mea kiekie loa.
Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
11 E hoomanao aku au i na hana mana a Iehova: E hoomanaoio no hoi au i na mea kupanaha au, i ka wa kahiko.
Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
12 E noonoo aku au i kau hana a pau, A e manao nui hoi i kau mau haua mana.
Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
13 Aia kou aoao, e ke Akua, ma kahi hoano, Owai la ke Akua nui e like me ke Akua?
Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
14 O oe ke Akua nana i hana na mea mana: Ua hoike mai no hoi oe i kou ikaika mawaena o na kanaka.
Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
15 I kou lima iho no oe i panai ai i kou poe kanaka, I na mamo a Iseraela, a me Iosepa. (Sila)
Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
16 Ike aku la na wai ia oe, e ke Akua; Ike aku la na wai ia oe, a haalulu iho la: Kupikipikio no hoi na hohonu.
Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
17 Ninini mai la hoi na ao i ka wai: Hoohekili mai la hoi na ao; Hoholo ae la na uila ou.
Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
18 Maloko o ka puahiohio ka leo o kou hekili: Hoomalamalama mai la na uila i ka honua: Naue iho la ka honua me ka haalulu.
Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
19 Aia kou kuamoo ma ka moana, A o kou alanui hoi ma na wai nui; Aole i ikeia kou mau kapuwai.
Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
20 Alakai aku no oe i kou poe me he ohana hipa la, Ma ka lima o Mose, ma laua o Aarona.
Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.

< Halelu 77 >