< Halelu 33 >
1 E HAUOLI ia Iehova, e ka poe pono; O ka hoolea, he nani ia no ka poe maikai
Ku rera da farin ciki ga Ubangiji ku adalai; daidai ne masu gaskiya su yabe shi.
2 E hoolea aku ia Iehova me ka lira; E hookani ia ia me ka violaumi, ka mea kani kaula umi.
Ku yabi Ubangiji da garaya; ku yi kiɗi gare shi da molo mai tsirkiya goma.
3 E oli aku ia ia i ke mele hou; E hula akamai me ke kani nui.
Ku rera masa sabuwar waƙa; ku yi kiɗi da gwaninta, ku kuma yi sowa don farin ciki.
4 No ka mea, he pono ka olelo a Iehova; A ma ka oiaio kana mau hana a pau.
Gama maganar Ubangiji daidai ne da kuma gaskiya; yana da aminci cikin kome da yake yi.
5 Makemake no oia i ka pono a me ka hoopono ana: Paapu ka honua i ka lokomaikai o Iehova.
Ubangiji yana ƙaunar adalci duniya ta cika da ƙaunarsa marar ƙarewa.
6 Ma ka olelo a Iehova i hanaia'i na lani; O ko laila lehulehu no hoi ma ka ha ana o kona waha.
Ta wurin maganar Ubangiji aka yi sammai, rundunar taurarinsu kuwa da numfashin bakinsa.
7 Ke houluulu nei oia i na wai o ka moana me he puu la: Ke hoahu nei no hoi oia i ka hohonu iloko o na halepapaa.
Ya tattara ruwan teku cikin tuluna; ya sa zurfafa cikin gidajen ajiya.
8 E makau aku ka honua a pau ia Iehova; E weliweli aku ia ia ka poe a pau e noho ana i ke ao nei:
Bari dukan duniya ta ji tsoron Ubangiji; bari dukan mutanen duniya su girmama shi.
9 No ka mea, i iho la ia, a o ka hanaia no ia; Kauoha iho la ia, a o ke ku paa mai la no ia.
Gama ya yi magana, abu ya kuwa kasance; ya umarta, ya kuwa tsaya daram.
10 Ke hoolilo nei o Iehova i ka manao o na kanaka i mea ole; Ke hoolilo nei oia i ka noonoo o na lahuikanaka i mea lapuwale.
Ubangiji yakan soke shirye-shiryen al’ummai; yakan wofintar da manufofin mutane.
11 O ka manao o Iehova e kupaa mau loa ia; A o ka noonoo o kona naau i na hanauna a pau.
Amma shirye-shiryen Ubangiji kan tsaya daram har abada, manufofin zuciyarsa kuwa har dukan zamanai.
12 Pomaikai ka lahuikanaka o Iehova kona Akua; Ka poe kanaka hoi ana i koho ai i hooilina nona.
Mai farin ciki ce al’ummar da Allah ne Ubangijinta, mutanen da ya zaɓa don gādonsa.
13 Ke nana mai nei o Iehova mai luna mai o ka lani; Ke ike mai nei no ia i na keiki a pau a kanaka.
Daga sama Ubangiji ya duba ya kuwa ga dukan’yan adam;
14 Mai kona wahi i noho ai, Ke nana mai nei oia i ka poe a pau e noho ana ma ka honua.
daga mazauninsa yana lura da dukan waɗanda suke zama a duniya,
15 Ko hana nei oia i ko lakou mau naau a like; Ke hoomanao mai nei no ia i ka lakou mau hana a pau.
shi da ya yi zukatan duka, wanda yake kula da kome da suke yi.
16 Aole alii i ola i ka lehulehu o ka poe kaua; Aole ke kanaka ikaika i hoolaia e ka ikaika nui.
Babu sarkin da ake ceto ta wurin yawan mayaƙansa; ba jarumin da kan kuɓuta ta wurin yawan ƙarfinsa.
17 O ka lio he mea lapuwale ia e malu ai: Aohe mea e hoolaia e ia ma kona ikaika nui.
Dogara a kan doki don ceto banza ne; duk da yawan ƙarfinsa ba ya ceto.
18 Aia hoi ka maka o Iehova maluna o ka poe weliweli ia ia. Maluna o ka poe i manaolana i kona aloha;
Amma idanun Ubangiji suna a kan wanda yake tsoronsa, a kan waɗanda suke sa zuciya cikin ƙaunarsa marar ƙarewa,
19 E hoopakele i ko lakou uhane i ka make, A e hoomau i ko lakou ola nei i ka pololi aua.
don yă cece su daga mutuwa ya bar su da rai a lokacin yunwa.
20 Ke kali nei ko kakou uhane ia Iehova; Oia ko kakou kokua a me ko kakou palekaua.
Muna jiran Ubangiji da bege; shi ne taimakonmu da garkuwarmu.
21 No ka mea, e hauoli auanei ko kakou naau ia ia, No ko kakou hilinai ana i kona inoa hoano.
A cikinsa zukatanmu na farin ciki, gama mun dogara cikin sunansa mai tsarki.
22 E aloha mai ia makou, e Iehova, E like me ko makou manaolana ana ia oe.
Bari ƙaunarka marar ƙarewa ta zauna a kanmu, ya Ubangiji, ko ma da muke sa begenmu a gare ka.